Albashin ma'aikata
Bayan kungiyar kwadago da gwamnatin tarayya sun amince da karin mafi karancin albashi zuwa N70,000, Legit ta bayyana kalubale da ke kan ma'aikata da yan kwadago.
Gwamna Rev Fr Hyacinth Alia Ya bayyana cewa gwamnatinsa ta shirya biyan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata wanda gwamnatin tarayya ta amince da shi.
Gwamnatin jihar Ribas ta musanta rahoton cewa za ta yiwa ma'aikata sabon mafi karancin albashi. Gwamna Siminalayi Fubara ne ya musanta labarin biyan N80,000.
NLC ta bayyana dalilin da ya sa kungiyoyin kwadago suka ki amincewa da tayin Shugaba Bola Tinubu na biyan N250,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar shiga yajin aikin saboda kin biyan manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya SSANU albashin watanni hudu da gwamnatin tarayya ta yi.
Kungiyar gwamnonin PDP ta bayyana cewa tana tareda ƴan kwadago wajen ganin a ƙarawa ma'aikata albashi, sai dai ta ce a duba ƙarfin arzikin gwamnatoci.
Kungiyoyin kwadago sun amince da tayin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kan mafi karancin albashi na N70,000. Sun bayyana dalilin yin hakan.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana N70,000 a matsayin sabon mafi karancin albashi da za a rika biyan ma'aikatan Najeriya yayin da ya dauki muhimman alkawura.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya sanya labule da shugabannin kungiyoyin kwadago a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Za su tattauna kan mafi karancin albashi.
Albashin ma'aikata
Samu kari