Albashin ma'aikata
Gwamna Babajide Sanwo-Olu ya ce a watan Janairu, 2025, gwamnatinsa za ta fara biyan N100,000 ga ma'aikata a matsaƴin albashi mafi ƙaranci a jihar Legas.
Gwamnatin jihar Lagos ta amince da biyan mafi ƙarancin albashin N85,000 inda Gwamna Babajide Sanwo-Olu ya ce zai kara mafi ƙarancin albashin zuwa N100,000.
Yayin da ma'aikata ke cikin halin kunci a Najeriya, Gwamnatin jihar Delta ta shirya biyan mafi ƙarancin albashin N70,000 a karshen wannan wata ta Oktoba.
Gwamnan Ekiti, Biodun Oyebanji, ya karawa wasu hazikan ma’aikatan gwamnati 82 kyautar N42m tare da ba su tabbacin biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi.
An tattara jerin gwamnonin Najeriya da ke biyan mafi karancin albashi fiye da na gwamnatin tarayya. An yi mamaki yadda gwamnatin Gombe za ta biya fiye da N70,000.
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya dakatar da hadiminsa bayan ya yi ikirarin cewa ya amince zai biya ma'aikata sabon mafi karancin albashi na N70,000.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya amince da biyan sabon mafi karancin albashi ga ma'aikata. Gwamnan ya amince zai biya N73,000 a matsayin albashi.
Ma'aikatan jihar Jigawa sun shiga rudani bayan an yi musu ta leko ta koma kan mafi karancin albashi. Gwamna Umar Namadi ya musanta amincewa da N70,000.
Gwamnatin jihar Gombe ta sanar da fara biyan mafi karancin albashin N70,000 yayin da ake cikin mummunan hali na tsadar rayuwa a fadin Najeriya baki daya.
Albashin ma'aikata
Samu kari