Albashin ma'aikata
A ranar Alhamis ne gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Yahaya, ya kafa wata babbar tawagar tattaunawa da shugabannin ASUU da sauran kungiyoyin kwadago na jami'ar Gombe.
Gwamnan Adamawa Ahmadu Fintiri ya umurci ma’aikatan jihar da su gabatar da takardunsu na daukar aiki domin magance matsalar ma'aikatan bogi a jihar.
Yan kwadago sun ce za su zauna cikin shirin daukar mataki kan jihohin da suka gaza karin albashi zuwa N70,000. NLC ta ce za ta tabbatar an kara albashi a jihohi.
Ma'aikatan jinya da ungozoma na jihar Kano sun yi barazanar tsunduma yajin aiki matuƙar gwamnati ta gaza yin wani abu game da buƙatunsu nan da kwana 15.
Gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya amince da fara biyan sabon mafi karancin albashin N70,000 a karshen wannan watan Oktobar 2024 da muke ciki.
Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu za ta aiwatar da karin N32,000 ga ma'aikatan da suka yi ritaya yayin da ta aiwatar da sabon albashi na N70,000 a kasar.
Shehu Sani ya ce, bai ga wani abin ruddarwa ga batun karin N2,000 kan tayin da Tinubu ya yiwa ma'aikata na mafi karancin albashi ba a wannan makon da ake ciki.
Gwamnonin Arewa sun yi alkawarinkarin karin alabshin ma'aikata zuwa N70,000 idan gwamnatin tarayya ta fara. A makon da ya wuce gwamnatin tarayya ta yi karin albashi.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sano ya yabawa gwamnatin tarayya bisa ƙarin alawin ƴan NYSC, ya ce kamata ya yi na mata ya ɗara haka zuwa N100,000.
Albashin ma'aikata
Samu kari