Albashin ma'aikata
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo ya amince da fara biyan mafi karancin albashin N70,000 ga ma'aikatan jihar. Gwamnan zai ba 'yan fansho kudi.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago ya bayyana cewa nan gaba jihar za ta iya biyan mafi karancin albashi ga ma'aikata na Naira miliyan daya duk wata.
Gwamna Mohammed Umaru Bago ya gana da ƴan kwadago, ya sana da N80,000 a matsayon sabon albashin mafi karanci da za a biya ma'aikata a jihar Neja.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Ndabuisi Mbah ya amince da sabon mafi karancin albashin da zai rika biyan ma'aikatan jihar. Zai fara aiki daga watan Oktoban 2024.
Sabon shugaban hukumar da'ar ma'aikata (CCB), Abdullahi Bello ya sha alwashin raba ma'aikatan kasar nan da cin hanci da rashawa tare da dawo da martabar aiki.
Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamna Umo Eno ya amince zai biya sabon albashin N80,000.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince zai biya ma'aikatan fiye da N70,000.
Abba Kabir Yusuf zai sanar da mafi karancin albashi da zai rika biya a jihar Kano. Abba ya karbi rahoton kwamitin karin albashin ma'aikatan jihar Kano.
Gwamna Ahmed Usman Ododo na jihar Kogi ya kafa tarihi bayan shekaru 20, ya amince da karin alawus na N10,000 ga dukkan masu kataɓar fansho a jihar.
Albashin ma'aikata
Samu kari