Taraba
Basarake a Takum da ke jihar Taraba, Barista Sopiya Ahmadu Gboshi ya nuna damuwa kan rasa rayuwa a yankin inda ya zargi yan jihar Benue da kara rashin tsaro.
Kimanin mutane bakwai ne 'yan bindiga suka kashe a kauyen Sai da ke jihar Taraba. An ruwaito cewa wasu fusatattun matasa sun yi harin ramuwar gayya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun bude wuta kan fasinjoji a jihar Taraba yayin da suke tafiya cikin mota. 'Yan bindigan sun hallaka dukkanin mutanen da ke cikin motar.
Kungiyar matasan CAN a jihar Taraba ta ba da umarnin gudanar da addu'o'i da azumi na tsawon kwanaki uku yayin amfanin gona suka fara lalalcewa a fadin jihar.
Karamin Ministan karafa a Najeriya, Uba Maigari ya roki 'yan jihar Taraba alfarma da su guji fita kan tituna domin gudanar da zanga-zanga da ake shirin yi.
Jami'an rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarat hallaka ƙasurgumin ɗan ta'adda aka jima ana nema ruwa a jallo, sun kwato makamai bayan musayar wuta a Taraba.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan basarake kauyen Chachangi a ƙaramar hukumar Takum wanda ƴan bindiga suka kashe.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya jawo ƙarin mutane cikin gwamnatin jihar, ya fitar da sunayen mutane 1,270 da naɗa a matsayin masu taimaka masa.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan yan ta'adda a karamar hukumar Lau ta jihar Taraba, ta ceto mata biyu, yan bindiga sun kashe juna a yankin Wukari.
Taraba
Samu kari