Sule Lamido
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya shawarci 'yan Najeriya da su gyara kuskuren da suka yi ta hanyar zaben jam'iyyar PDP, ko kuma su ci gaba da shan wahala.
Sule Lamido ya ce zargin da tsohon shugaban riƙon kwarya na jam'iyyar APC ya yi cewa idan PDP ta dawo mulki 'yan Najeriya za su sake shiga kunci ba gaskiya ba ne.
An fara taso Shugabannin PDP a gaba saboda sun gagara ladabtar da Nyesom Wike. Sule Lamido ya yi Allah-wadai da yadda abubuwa su ke tafiya a jam’iyyarsa ta PDP.
Sule Lamido ya ce malaman addini su kawo Muhammadu Buhari da Bola Tinubu, ya ce idan har wani zai yi magana kan matsin lambar da ake fuskanta talaka ne.
A wata hira da aka yi da shi, Tsohon Gwamnan Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya maidawa masu sukarsa martani saboda PDP ta tsaida yaron shi a matsayin ‘dan takaran Gwamna
Wata kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja ta sallami tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido kan tuhumar da ake yi ma sa ta kuɗaɗe har naira miliyan 712.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas yace kalaman tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ne suka saka Peter Obi, ya fita daga jam'iyyar PDP ya koma jam'iyyar LP
Gwamna Badaru Mohammed na jihar Jigawa ya gabatar da sandan sarauta ga sabon sarkin masarautar Dutse, Hameem Nuhu Muhammad Sunusi, a birnin Dutse, Jihar Jigawa.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta gamu da cikas a jihar Jigawa yayin da wasu gomman mambobin suka yanke shawarar sauya sheka zuwa APC a Birnin Kudu LG.
Sule Lamido
Samu kari