Kudu maso gabashin Najeriya
Shawarar samar da jihar Adada, sabuwar jiha a yankin Kudu maso Gabas ta tsallake karatu na farko a majalisar dattawa. Ga wasu abubuwa 5 da ya kamata ku sani.
Majalisar wakilan tarayya ta fara karatun farko kan kudirin kirkiro sabuwar jihar Etiti a shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya domin jihohin yankin su zama 6.
Kungiyar gwamnonin yankin Kudu maso Gabas sun cimma matsaya kan batun shari'ar da ake yiwa shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu. Za su gana da Tinubu.
Rahotanni da muke samu yanzu na nuni da cewa fitaccen jarumin Nollywood, Olu Jacobs ya rigamu gidan gaskiya. Sai dai matarsa Joke Silva ta karyata rahoton.
Jihohi biyu na Kudu maso Yamma za su fuskanci daukewar wutar lantarki yayin da kamfanin rarraba wutar lantarkin Najeriya ya bayyana shirin gudanar da muhimmin gyara.
'Yan bindigaar da ake wa taken ba a san ko waye ba sun sake kai hari shingen binciken ababen hawa a birnin Aba, jihar Abia, sun hallaka ƴan sanda biyu.
Kungiyar gwamnonin Kudu, ta nemi gwamnatin Bola Tinubu da ta a yi la’akari da tsadar rayuwa da kuma yadda kowace jiha za ta iya biyan sabon albashi.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da kawo dauki ka 'yan Najeriya inda zai raba N50,000 ga iyalan kasar har miliyan 3.6 da ke yankunan kasar baki daya.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya fatattaki sakataren yada labaransa, Kazie Uko a jiya Laraba 19 ga watan Yuni yayin da ya maye gurbinsa nan take da Njoku Ukoha.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari