Kudu maso gabashin Najeriya
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga sun yi garkuwa da mutane takwasa yayin da suka kai farmaki wurin bikin gargajiya a jihar Anambara da ke Kudu maso Gabas.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, a ranar Alhamis, ya gudanar da wani sauyi a majalisar jiharsa jim kadan bayan rantsar da sababbin kwamishinoni shida.
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta Najeriya (NCDC) ta ce an sami rahoton bullar cutar kyandar biri a mutane 39 yayin da ta dauki matakan gaggawa.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Edo, Sanata Monday Okpebolo, ya yi alkawarin samar da ayyukan yi sama da 5000 ga matasa a jihar idan ya ci zabe.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Esther Nwachukwu ta bayyana yadda rayuwarta ta kasance tare da maza daban-daban yayin da ta fadi adadin da ta yi lalata da su.
Babban malamin addinin Kirista, Fasto Enoch Adeboye ya caccaki matan da ke yin kwalliya a lokacin aurensu yana mai cewa irin wadannan matan wawaye ne.
Rahotanni sun bayyana cewa yan bindiga sun kashe ɗan sanda yayin da suka tarwatsa wani abun fashewa a shingen binciken ababen hawa a jihar Anambra.
Sanata mai wakiltar mazabar Delta ta Arewa, Ned Nwoko, ya lashi takobin daukar matakin shari'a kan masu yada karya a kansa, yayin da ya karyata rahoton cewa ya mutu.
Wani bidiyo da ya yadu a shafukan sada zumunta ya nuna lokacin da Kiristoci ke ba Musulmai kariya a lokacin da suke yin sallar Juma'a ana tsaka da zanga-zanga.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari