Jihar Sokoto
Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu, ta bukaci mutanen Gabashin jihar da su sanya ido kan 'yan ta'addan da ke tserewa sojoji.
Rundunar sojojin Najeriya na ci gaba da rike wuta a kan 'yan ta'adda, musamman mayakan Bello Turji da su ka addabi rayuwar mazauna Arewacin Najeriya.
Sheikh Murtala Bello Asada ya koka kan salon mulkin Bola Tinubu inda ya yi addu'ar Allah ya tarwatsa azzaluman shugabanni da ke lalata yankin Arewa.
Hatsabibin shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, ya umarci mayakansa da su yi wa dakarun sojoji kwanton bauna. Umarnin na Bello Turji na zuwa ne bayan an kashe dansa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an tsare wani da ake zargin dan damfara ne bayan ya bindige jami'in hukumar EFCC a jihar Anambra yayin wani samame.
Yayin da gwamnatin Zamfara ta bayyana cewa ta na kokari wajen tallafawa wadanda harin Zamfara ya shafa, yayin mutanen Kaduna da Sakkwato ke jiran dauki.
Bayan wani hari da aka kai gidan Malam Murtala Bello Asada, babban malamin Musulunci, Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa ya yi martani inda ya shawarci al'umma.
Rundunar sojojin Najeriya ta kai hari har sansanin 'yan bindiga da su ka addabi jihohin Kebbi da Sakkwato, inda aka kashe miyagun yayin da wasu su ka gudu.
Sojoji biyar sun mutu yayin samame kan ƴan ta'adda a Sakkwato; an kashe ƴan ta'adda shida, an kwace bindigu da harsasai yayin da aka nemi nemi goyon bayan jama'a.
Jihar Sokoto
Samu kari