Jihar Sokoto
Tsohon Gwamnan Sakkwato, Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya caccaki ’yan siyasa kan yadda suke sauya sheka ba tare da adawa ta hakika don talakan Najeriya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamao sun yi aika-aika a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun hallaka mutane uku bayan sun bude wuta kan mai uwa da wabi.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Sokoto. Harin na 'yan bindigan ya kusa ritsawa da shugaban karamar hukumar Tangaza, Isa Kalanjeni.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a garin Kware da ke jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kona kasuwar garin tare da raunata mutane masu yawa.
Hajiya Ummu Gada ta koma APC tare da wasu mambobin PDP a Sokoto, tana zargin PDP da rashin adalci da kuma yaba wa ayyukan Gwamna Ahmed Aliyu a jihar.
Wasu rahotanni sun ce hare-haren sojoji a Danjibga da wasu dazukan Kudancin Zamfara na tilasta wa 'yan bindigar guduwa daga maboyarsu a Zamfara zuwa Sokoto.
Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu ta koka kan yadda wasu ke kokarin kawo cikas ga shirin samar da tsaro. Ta yi gargadi kan hakan.
Yayin da ake ta kokarin dakile matsalar tsaro a Arewa, Sheikh Murtala Bello Asada ya sake tasowa da bayanai kan yadda matsalar tsaro ke ƙara kamari a yankin.
Gwamnan Jihar Kebbi, Kwamred Nasir Idris, ya dakatar da babban sakataren Nasiru Abubakar Kigo saboda wata magana da ya yi game da luwadi da madigo.
Jihar Sokoto
Samu kari