Jihar Sokoto
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Murtala Bello Asada ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan ta'addanci inda ya bukaci masu mukamai su ajiye aikinsu.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bada tabbacin cewa za ta tallafawa mutanen da iftila'in mummunar gobara ya shafa a kasuwar Karar 'Yan Nika da ke jihar.
Allah ya yi wa diyar sakataren gwamnatin jihar Sakkwato da yayanta uku rasuwa sakamakon wata gobara da ta kama a gidansu, an fara shirye-shiryen jana'iza.
An samu tashin mummunar gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Sokoto. Gobarar wacce ta tashi da sanyin safiyar ranar Asabar ta lalata shaguna masu yawa.
Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu, ta raba ababaen hawa ga 'yan achaba domin saukaka zirga-zirga a manyan biranen jihar.
Alhaji Attahiru Bafarawa ya bayyana kasurgumin ɗan bindigar dajin nan, Bello Turji ya kai hari wani kauye tun kafin wa'adin da ya gindaya ya cika a jihar Sakkwato.
Rundunar sojojin kasar nan ta ce ba za ta amince a tuhumi hukumomin tsaro, musamman sojoji domin tabbatar da gaskiyar hare-haren a kan fararen hula.
Mai alfarmaka sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya buƙaci ɗaukacin mabiya addinin Musulunci su fara duga jinjirim watan Rajab daga ranar Talata.
Kungiyar ACT ta bukaci gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da ta gaggauta yin bincike a kan dalilan jam'an tsaro na kai hare-hare kan fararen hula a sassan Arewa.
Jihar Sokoto
Samu kari