Jihar Sokoto
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu ya ce dole a dauki mataki kan kisan 'yan Arewa da aka yi a Uromi na jihar Edo. Gwamnan ya yi ta'aziyya ga iyalan wadanda aka kashe.
Mai alfama Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar, ya ta ya al'ummar Musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan. Ya ba da shawara kan shugabanni.
Fadar mai alfarma sarkin musulmi ta ba wasu matasa masu yi wa ƙasa hidima kyautar talabijin na bango watau Plasma da N100,000 bisa kyawawan halayensu.
Mai alfarma. Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya umarci musulmin Najeriya da su fara neman watan Shawwal a yammacin Asabar, 29 ga Maris, 2025.
Dakarun Najeriya sun kashe Kachalla Dan Isuhu a jihar Zamfara. Dan Isuhu ya sa haraji a kauyuka 21, ya kashe Farfesa Yusuf na jami'ar Bayero, ya sace mutane da dama.
Gobara ta babbake sabon ɗakin kwanan dalibai mata a Jami’ar Sokoto. An tabbatar da babu asarar rai, amma hr yanzu ba a kai ga tantace girman barnar da ta yi ba.
Kungiyar Jama'atu Nasril Islam ta ja hankalin al'ummar musulmi su daure su ci gaba da nisantar ayyuna sabon Allah har bayan watan azumin Ramadan.
Rundunar tsaron Najeriya watau DHQ ta bayyana cewa dakarun soji sun yi nasarar damke wasu manyan ƴan ta'adda a kananan hukumomi 2 na Zamfara da Sakkawato.
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Sokoto, Hon. Sani Yakubu ya dauki nauyin karatun wasu dalibai 21 a jami’a domin tallafa musu wajen samun ilimi mai inganci.
Jihar Sokoto
Samu kari