Siyasar Najeriya
Shugabannin jam'iyyar APC a gundumar Ofosu cikin karamar hukumar Idanre sun dakatar da shugaban jam'iyyar na jihar Ondo, bisa zargin yin wasu kalamai.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a NNPP, Sanata Kwankwaso ya kai ziyara ta musamman har gidan tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo a Abeokuta.
Kwanaki kaɗan bayan samun muƙami a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, Hon Toby Okechukwu ya miƙa takardar nurabus daga kasancewa ɗan PDP a jihar Enugu.
Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya yi Allah wadai da hotun da ake yaɗawa ana cewa wai ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC, ya faɗi masu hannu.
Dan takarae gwamnan jihar Bayelsa na jam'iyyar LP, Udengs Eradiri da mataimakinsa sun sanar da ficewa daga jam'iyyar. Ya fadi inda zai koma nan gaba.
Shugabannin NNPP na jihohin Kudu maso Kudu sun musanta raɗe-raɗin da ake cewa rigima ta raba jam'iyyar gida biyu, sun ce Kwankwaso ne jagoran jam'iyya na ƙasa.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa a yanzu ya yarda cewa ɗansa ya cancanci riƙe mukamin gwamnati saboda ya girma .
Jam'iyyar APC ta gargadi 'yan adawa cewa haɗin gwiwar Atiku Abubakar da PEter Obi ba zai yi tasiri a 2027 ba, tana mai cewa Bola Tinubu zai sake yin nasara.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kano, Alhassan Ado Doguwa, ya fito ya nemi yafiya a wajen jam'iyyar APC reshen jihar Osun, kan wasu kalamai da ya yi.
Siyasar Najeriya
Samu kari