Shugaban Sojojin Najeriya
Ana fargabar Boko Haram ta kashe kwamandan bataliyar soji ta 202, sojoji biyar da ’yan CJTF uku a Kashimiri, Borno; sojoji na ci gaba da aikin kakkabe miyagun.
Sojojin Najeriya sun ceto mutane 21 da aka sace, ciki har da ‘yan kasar China hudu, a wani farmaki na Operation FANSAN YAMA a jihohin Kwara da Kogi.
Hedikwatar Tsaron Ƙasa ta karyata labarin soke bikin cika shekara 65 da samun ‘yancin kai da cewa ana yunkurin juyin mulki ne a Najeriya inda ta ce karya ne.
Ministan tsaro, Mohammed Badaru, ya ziyarci Leonardo a Italiya, inda ake kera jiragen yakin sojojin saman Najeriya domin ingnta tsaro da sabunta kayan aiki.
Rundunar sojin Najeriya ta ceto wasu mutane 21 da 'yan bindiga suka sace a jihohin Kwara da Kogi. Dakarun sojin sun bayyana cewa wasu daga cikinsu sun kasa tafiya.
Sojojin Najeriya sun kama kwamandan IPOB/ESN, Ifeanyi Eze (Gentle De Yahoo) a Imo, tare da wata mata mai taimakawa kungiyar, an gano makamai, mota da yara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kebbi ta baza komarta zuwa kasar Sin domin ta fatattaki Lakurawa a kokarinta na dawo da zaman lafiya sassan jihar.
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana shirin murkushe kungiyar 'yan ta'addan Wulowulo da aka ce tsagin Boko Haram ne da ta bulla a Arewa ta Tsakiyan Najeriya.
Sojojin JTF sun kama ma’aurata da ake zargi da safarar makamai zuwa ‘yan ta’adda a Kaduna, sun gano harsasai 1,207 da ake shirin kaiwa Arewa maso Yamma.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari