Jihar Rivers
Babbar Kotun Tarayya ta dakatar da hukumar INEC da jam'iyyar PDP kan korar 'yan Majalisar jihar Rivers 27 da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta jaddada cewa ba gudu ba ja da baya dukkan yan majalisar jihar Ribas da suka sauya sheƙa zuwa APC sun rasa kujerunsu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa akalla mutum 20 ne suƙa riga mu gidam gaskiya yayin da wasu da dama suka jikkata bayan fashewar bututun mai a jihar Ribas.
Wata budurwa a jihar Rivers ta caka wa saurayinta mai suna Tony wuka a wuya har lahira bayan sun samu wata 'yar hatsaniya a tsakaninsu a birnin Port Harcourt.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yabawa gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, kan yadda ya jajirce domin sasanta rikicinsa da magabacinsa Wike.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi magana kan shirin gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara na aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya tsakaninsa da Wike.
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party na jihar Rivers, Chukwuma Aaron, ya yi magana kan iƙirarin cewa Shugaba Tinubu ya tilasta Gwamna Fubara sa hannu.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun mamaye gidan gwamnatin jihar Ribas da ke Fatakwal kan batun yarjejeniya 8 da Gwamna Fubara ya rattaɓa hannu a Villa.
Dattawan jihar Rivers sun maka Shugaba Tinubu a kotu kan tilasta Gwamna Sim Fubara na jihar Rivers shiga yarjejeniya wacce ta sabawa dokar kasar Najeriya.
Jihar Rivers
Samu kari