Rikicin addini
Dambarwar Kanona ci gaba da daukar dumi, inda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ce babu yadda zai yi mata dole kan soke masarautun Kano biyar da nada sabon sarki.
Gwamnatin jihar Filato ta ba masu sayar da shanu wa'adin mako biyu domin su tashi daga kasuwar Kara da ke Bukuru. Yan kasuwar sun koka kan matakin.
Rikici ya kaure tsakanin wasu masu baban bola da mutanen unguwar Byazhin da ke kauyen Kubwa a karamar hukumar Bwari da ke babban birnin tarayya Abuja.
Rikicin daba a jihar Lagos ya jefa jama'a cikin fargaba bayan sun tasamma kona wata kasuwa. Har yanu jami'antsaro ba su iya kwabtar da tarzomar ba.
Fitaccen Fasto a jihar Kaduna, Rabaran Matthew Ndagoso ya bayyana illar rashin tsaro da tsadar rayuwa ga ƙwaƙwalwar 'yan Najeriya, ya ba Bola Tinubu shawara.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ba sanatoci Musulmi tabbacin cewa bambancin addini ba zai raba kawunansu ba. Ya nemi hadin kan sanatoci.
An samu asarar rayuka a sabon rikicin da ya barke tsakanin wasu fusatattun matasa a jihar Filato. An kona gidaje da rumbunan hatsi masu dumbin yawa.
An samu barkewar wani rikici a jihar Legas wanda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutane da dama a yankin Ibeshe na jihar. 'Yan sanda sun shiga lamarin.
Nentawe Yilwatda ya fadi yadda ake ci da addini, a yaudari mutane lokacin zabe a Jihar Filato. Duk ‘dan siyasar da aka likawa tambarin ‘dan takaran musulmai ya fadi.
Rikicin addini
Samu kari