Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ta amince da buƙatar belin tsohon ministan wutar lantarki, Olu Agunloye kan kudi Naira miliyan N50m, EFCC ce ta gurfanar da shi.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da shirin sayar da kamfanin rarraba wutar lantarki na Kaduna (KAEDCO). Ana bin kamfanin bashin sama da naira biliyan 110.
Kungiyar kare hakkin dan Adam da wayar da kan jama'a, CHRICED ta bayyana cewa Shugaba Tinubu ya biye wa Bankin Duniya wurin kara farashin mai da wutar lantarki.
Ana binciken Dalolin da aka ba kamfanoni a lokacin Godwin Emefiele. Yanzu haka dakarun hukumar EFCC sun shiga ofishin BUA da Abdussamad Rabiu ya mallaka.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sha alwashin inganta wutar lantarki yayin da aka shiga shekarar 2024, Bola ya ce wutar za ta wadata a ko ina a fadin kasar.
A jawabin sabuwar shekara, shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki wasu alkawurra guda biyar da ya ke fatan gwamnatinsa za ta aiwatar a shekarar 2024.
Babu wata sanarwa daga bangaren gwamnati da ta tabbatar da shirin karin kudin lantarki. Ko akwai niyyar karin kudin, gwamnatin tarayya ba ta amince ba tukun.
Matsalolin tattalin arziki da ya yi wa Najeriya katutu, ya tilasta wasu kamfanoni tara daina yin aiki a kasar, kowanne kamfani ya fadi dalilin barin Najeriya.
Tsohon Ministan wutar lantarki a zamanin mulkin Olusegun Obasanjo, Olu Ogunloye ya shiga hannun hukumar EFCC bayan nemanshi da ake ruwa a jallo a makon jiya.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari