Jihar Plateau
Yayin da jam'iyyar APC ta tafka asara a yau Laraba, wani hadimin gwamnan Plateau ya yi murabus daga mukamin mai ba gwamnan jihar shawara kan harkokin siyasa.
Kakakin majalisar Filato ya yi murabus, an zaɓi Nanloong Daniel na APC, yayin da ake sa ran hakan zai dawo da zaman lafiya bayan rikicin siyasa a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa Jama'atul Nasril Islam ta bayyana takaici a kan yadda gwamnatin Bola Tinubu ta zuba ido ana kashe jama'a babu kakkautawa.
Hukumar kula da kadarori ta Najeriya (AMCON) za ta cefanar da wasu manyan kadarori 10 a Legas, Abuja, Oyo, Filato, da kuma Rivers. Ana neman wadanda za su siya.
An kashe mutum 1 bayan rikici kan gado ya barke tsakanin 'yan uwa; Shugaban Mikang ya yi Allah-wadai da rikicin, ya roƙi iyalan wanda aka kashe da kada su dau fansa.
A labarin nan, za a jic ewa jama'a sun fara shiga damuwa a kan yadda aka yi gum kan kashe Hausawa, musamman Musulmi a jihohin Najeriya kuma ba hukunci.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya aika sako ga takwarorinsa na sauran jihohi. Ya bukaci gwamnonin da su kare 'yancin da 'yan kasa suke da shi na zirga-zirga.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya gana da takwaransa na jihar Filato da shugaban kasa, Bola Tinubu Kan kisan mutum 13 a Mangu.
Rundunar 'yan sandan jihar Plateau ta samu nasarar cafke wasu da ake zarginda hannu kan kisan da aka yi wa masu zuwa daurin aure daga Kaduna zuwa jihar.
Jihar Plateau
Samu kari