
Kwamitin zaman lafiya







Gwamnatin Kano ta bayyana cewa ta samar da isassun kudi a bangaren tatara bayanan sirri domin daƙile duk wata baranar tsaro idan ta taso a jihar.

Kungiyar YIAVHA ta kawo karshen rikicin Fulani da Berom a jihar Filato bayan shafe shekaru 35. Fulani da Berom sun yi noma tare kuma sun girbe amfanin gona.

Gwamnatin tarayya ta bayyana sabon shirin da zai inganta lafiyar mata masu haihuwa a fadin tarayyar kasar ta hanyar yi masu tiyata kyauta idan bukatar ta taso.

Kungiyar likitoci ta kasa (NMA), reshen jihar Kano ta ba gwamnatin jihar wa'adin awanni 48 ta kori kwamishiniyar walwala da jin kai ta jihar, Hajiya Amina Abdullahi.

Gwamnatin Katsina ta bayyana jin dadin yadda jama'a su ka fara daukar shawarwarinta kare kai daga hare haren yan bindiga da su ka addabi kauyuka da dama.

Kungiyoyin fararen hula sun fara lallaba Bola Tinubu kan sakin kasurgumin dan ta'adda Nnamdi Kanu. Sun ce sakin Kanu zai kawo zaman lafiya a Kudu maso Gabas.

Gwamnatin jihar Ribas ta gargadi kungiyoyin addini da sauran kungiyoyi masu zaman kansu da su daina ba mazauna yankin tallafi duba lafiyar jama'a kyauta.

Kwamitin lafiya na Kano da ofishin mashawarcin gwamnan Kano a kan harkokin tsaro sun fara tattaunawa da jagororin 'yan daba a jihar domin maganta fadan daba.

Ƙungiyar Ohanaeze Ndigbo ta tabbatar da cewa ba za a taba samun zaman lafiya da cigaba a Najeriya matukar ana cigaba da waresu da musu rashin adalci.
Kwamitin zaman lafiya
Samu kari