Kwamitin zaman lafiya
Kasurgumin dan ta'adda, Bello Turji ya tabbatar da cewa ana tattaunawa zaman lafiya a Zamfara, ya soki Sheikh Murtala Asada kan abin da ya kira karyar da yake yi.
Kungiyar malaman jinya da unguwar zoma ta sanar da janye yajin aikin da ta tsunduma a fadin kasar nan. Janye yajin aikin na zuwa ne bayan kwashe kwana hudu ana yi.
Yayij da al'umma ke ƙara shiga damuwa kan matsalar tsaron da ake fama da ita a Arewa, Sani Black, wani kasurgumin ɗan bindiga ya nemi harajin zinare a Zamfara.
Wata matashiya 'yar Arewacin Najeriya mai suna Maryam Hassan Bukar ta zama jakadiyar zaman lafiya ta farko a tarihin majalisar dinkin duniya. An taya ta murna.
Hukumar FDA ta amince da lenacapavir, matsayin rigakafin HIV. Amma UNAIDS ta bukaci a rage farashinsa da ya kai $28,218 don ya isa ga duniya baki ɗaya.
Shugaban China, Xi Jinping ya ce Iran sun saba da gwagwarmaya tun shekaru da dama da suka wuce. China ta kawo hanyoyi hudu domin kawo karshen fadan.
A labarin nan, za a ji cewa kasashen Iran da Isra'ila na ci gaba da fuskantar asara yayin da suka matsa kaimi wajen kai hare-hare ga junansu tun ranar Juma'a.
A labarin nan, za ku ji cewa yadda hukuncin da gwamnatin tarayya ta yanke a kan wasu hukumomi ya jawo matsala bayan albashin ma'aikata ya makale.
An kona gidaje 15 bayan da rikici ya barke tsakanin kabilun Tiv da Jukun a jihar Taraba. An jikkata mutum daya da harbin bindiga. An kona kayan abinci.
Kwamitin zaman lafiya
Samu kari