Rikicin PDP
Jam'iyyar PDP ta kori Nyesom Wike, Ayodele Fayose da Samuel Anyanwu daga cikinta a babban taron da ake yi a Ibadan, bayan motsin da Chief Bode George ya gabatar.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Theodore Orji ya tabbatar da ficewarsa daga PDP a wata wasika da aya aika wa shugaban jam'iyyar na mazabarsa ranar Asabar.
Gwamnonin jihohin Osun, Taraba da kuma Rivers ba su halarci babban taron PDP da ake gudanarwa a Ibadan ba, duk da rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya musanta batun cewa ya janye karar da ya shigar da jam'iyyarsa ta PDP a gaban kotu. Ya ce ba gaskiya bane.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya yi karin haske kan dalilinsa na shigar da jam'iyyar PDP kara a gaban kotu. Ya ce yana son kwatar hakkinsa ne.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta dakatar da babban taron PDP na kasa slhar sai an sanya sunan tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido a cikin yan takara.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya ce taron PDP na nan daram duk da rashin amincewar Nyesom Wike da magoya bayansa a Ibadan, jihar Oyo.
A labarin nan, za a ji yadda jagororin PDP biyu suka bayyana mabambantan ra'ayoyi a kan babban taron jam'iyya da ke tafe a ranar Asabar a jihar Oyo.
Tsohon gwamnan jihar Kwara kuma tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki, ya bada shawara kan rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP.
Rikicin PDP
Samu kari