Rikicin PDP
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya nuna rashin jin dadinsa bayan ya kasa samun fom din takarar shugabancin jam'iyyar PDP. Ya yi barazanar zuwa kotu.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa zai nemi takarar shugabancin jam'iyyar a matakin kasa. Ya ce zai yi takara ne domin farfado da jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kebbi ta yi watsi da batun amincewa da tsohon ministan harkoki na musamman, Kabiru Tanimu Turaki a matsayin dan takarar maslaha.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa zaben Kabiru Tanimu Turaki a matsayin wanda suke goyon bayan ya zama shugaban PDP ya halatta a doka.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yi kalamai masu kauahi kan gwamnonin jam'iyyar PDP. Wike ya ce za su kassara jam'iyyar.
A labarin, za a ji yadda amincewa nadin Tanimu Turaki a matsayin sabon shugaban PDP na kasa zai iya kara dulmiyar da jam'iyyar a cikin rikicin gida.
Jiga-jigan jam'iyyar PDP 15 a Zamfara, ciki har da shugabanni na jiha, sun koma APC. Yari da Matawalle za su karɓe su, APC ta ce za ta kwato mulki a 2027.
Gwamnonin jam'iyyar PDP da sauran masu ruwa da tsaki daga Arewa, sun amince da Saminu Turaki a matsayin dan takararsu domin zama shugaban jam'iyyar na kasa.
Kungiyar dattawan jam'iyyar PDP na Arewacin Najeriya, sun caccaki ministan babban birnin tarayya Abuja. Sun zarge shi da yunkurin ruguza jam'iyyar PDP.
Rikicin PDP
Samu kari