Jihar Ondo
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sauya tunani daga zaka sulhu na farko, yanzu ya ce majalisar Ondo ya miƙa hanzatta miƙa mulki ga Lucky Aiyedatiwa.
Shugaba Bola Tinubu ya fusata kan yadda rikicin siyasar jihar Ondo ke kara kamari duk da yadda ya saka baki a baya, yanzu zai kawo karshen rikicin a jihar.
Yayin da ake tunanin rikici ya fara lafawa a jihar Ondo, kwamishinan makamashi na jihar ya tabbatar da batun da ake na wasu na buga jabun sa hannun Gwamna Rotimi.
Ma'aikata da ɗaliban kwalejin koyar da aikin noma ta tarayya da ke Akura sun barke da zanga-zanga biyo bayan harin da wasu miyagu suka kai makarantar.
Kwamishinar yaɗa labarai ta jihar Ondo, Ademola-Olateju, ta bayyana cewa Gwamna Rotimi Akeredolu ba zai yi murabus ba saboda har yanzu bai kasa aiki ba.
Wasu tsagerun yan bindiga sun jikkawa jami'ai da yan wasa yayin da suka kai hari kan tawagar ƴan wasan kungiyar kwallon ƙafa ta jihar Ondo, Sunshine Stars.
Wani bawan Allah mai suna Mathew ya fadi ya mutu a ofishinsu da ke Karamar Hukumar Ondo ta Gabas a Jihar Ondo. Abokan aikinsa a karamar hukuma sun magantu.
Yayin da ake tunkarar bukukuwan kirsimeti, an fara shiga matsalar ƙarancin takardun Naira a wasu sassan jihar Ondo musamman a Akure, babban birnin jihar.
Wani dan shekara 18 mai suna Mubarak Akadiri ya amsa laifin kashe uwar dakinsa Misis Sidikat Adamolekun bayan kama shi da ta yi yana satar wayarta kirar Samsung.
Jihar Ondo
Samu kari