
Zaben Ondo







A zaben bana, Gwamna Rotimi Akeredolu ya kuma doke Eyitayo Jegede. Akeredolu ya doke Jegede karo na biyu, ya nunawa Mataimakinsa Ajayi su ba sa’o’i ba ne.

Gwamnan jihar Ondo, Gwamna Rotimi Akeredolu tare da Lucky Aiyedatiwa, mataimakinsa, sun zagaya titunan Owo domin shagalin bikin murnar nasara da suka samu.

Rotimi Akeredolu ya yi nassarar lasshe zaben gwamnoni na jihar Ondo. Akeredolu na jam'iyyar APC ya samu nassarar samun kuri'u 292,839 yayin da ya lallasa PDP.

Dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu, ya ba abokan hamayyarsa a zaben gwamnan jihar Ondo tazara sosai.

Eyitayo Jegede, dan takarar gwamnan jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben gwamnan jihar Ondo ya samu gagarumin nasara a kananan hukumomi 2 na Akure.

Dan takarar na jam'iyyar APC ya yi nasarar lashe zaben a kananan hukumomi 9 daga cikin 12 yayin da babban abokin hamayyarsa ya samu nasara a kananan hukumomi 3.
Zaben Ondo
Samu kari