Zaben Ondo
Wasu ƙusoshin jam'iyyar PDP da Zenith Labour Party sun sauya sheƙa zuwa All Progressive Congress a jihar Ondo yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar a 2024.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta sanar da ifeoluwa Ehindero na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben Majalisar Tarayya ta Akoko a jihar Ondo.
Tsohon kwamishinan kudi a jihar Ondo, Wale Akinterinwa ya bayyana alkawarin da marigayi tsohon gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu ya masa na son ya gaji kujerarsa.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya gana da masu faɗa a ji na jam'iyyar APC mai mulki yayin da ake tunkarar babban zaben gwamnan jihar a wannan shekara ta 2024.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta bayyana cewa ba za ta bai wa Gwamna Lucky Aiyedatiwa tikiti haka kawai ba hammaya ba sai dai shima ya nema kamar kowa.
Rikicin siyasa a jihar Ondo na kara tabarbarewa tun bayan gudanar da zaben fidda gwani a jihar don cike gurbin mazabar Akoko a Majalisar Tarayya.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa na jihar Ondo ya shirya yin garambawul a mukaman gwamnatinsa bayan rasuwar tsohon gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu a watan Disamba.
Allen Sawore, tsohon mai taimakawa gwamnan jihar Ondo kan harkonin midiya ya sanar da ficewa daga babbar jam'iyyar adawa PDP saboda rigingimun cikin gida.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa na jihar Ondo ya dakatar da ciyamomin kananan hukumomi 18 a jihar sa kuma kansiloli 33 kwanaki kadan bayan hawa karagar mulki.
Zaben Ondo
Samu kari