![Tsohon shugaban PDP ya fusata da yadda wasu ke 'satar' kudi, ya fice daga jam'iyyar](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f9dbdb2c02d45577.jpeg?v=1)
Zaben Ondo
![Tsohon shugaban PDP ya fusata da yadda wasu ke 'satar' kudi, ya fice daga jam'iyyar](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f9dbdb2c02d45577.jpeg?v=1)
![Gwamnan APC ya bijirewa umarnin kotun koli, ya nada ciyamomin rikon kwarya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/886c91024f2916af.jpeg?v=1)
![Ondo: Dan takarar gwamna ya fadi mafi karancin albashin da zai biya idan ya ci zabe](https://cdn.legit.ng/images/360x203/69d968196c69b88f.jpeg?v=1)
![Kakar zabe: INEC ta sanar da daukar sababbin ma'aikata, ta fadi matakan neman aikin](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8c34f711b2b7d4ae.jpeg?v=1)
![Kwankwaso ya faɗi jihar da za ta fara amfani da sabon tambarin NNPP a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a2d45a506f1bc20c.jpeg?v=1)
![Ganduje ya ga ta kansa, wasu manyan jiga jigai da mambobin APC sun koma PDP](https://cdn.legit.ng/images/360x203/63d3ff7013a75f48.jpeg?v=1)
![Ondo 2024: PDP ta gamu da babbar matsala, jam'iyyu 74 marasa rijista sun goyi bayan APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/292ae5cd7757b10a.jpeg?v=1)
Jam’iyyun siyasa 74 amarasa rijista sun goyi bayan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) gabanin zaben gwamnan jihar Ondo na watan Nuwambar 2024.
![Kotu ta rusa dokar ƙarin ƙananan hukumomi 33 da tsohon gwamna ya ƙirƙira](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1efc998579120ccf.jpeg?v=1)
Wata babbar kotun jihar Ondo da ke zama a Akure ta yi watsi da kananan hukumomi 33 da gwamnatin marigayi tsohon Gwamna Oluwarotimi Akeredolu ta kirkiro.
![Zaɓen 2024: APC ta rasa babban jigon da take ji da shi, ya samu matsayi a NNPP](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0bcf67ceb6d1957e.jpeg?v=1)
Yayin da ake tunkarar zaben gwamna a jihar Ondo, Barista Edema ɗaya daga cikin ƴan takara na sahun gaba a APC ya tattara ya koma NNPP, ya samu tikiti.
![Ana daf da zabe, ɗan takara a jam'iyyar Kwankwaso ya janye daga neman gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/355985f75bcf19bb.jpeg?v=1)
Ɗan takarar gwamna a zaben jihar Ondo karkashin jam'iyyar NNPP, Israel Ayeni ya janye daga neman takarar gwamna a zaben da za a yi a watan Nuwamba mai zuwa.
![Jam'iyyar APC ta dakatar da ƴar takarar gwamna da wasu shugabannin jam'iyya 4](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d6b2b8c500eb6684.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC ta dakatar da ƴan takarar da ta gwabza a zaɓen futar gwani na jigar Ondo, Folake Omogoroye bisa zargin cin amana da zagon ƙasa a jihar.
![Cin Amana: Bayan caccakar ministocin Tinubu, APC ta dakatar da Sanata mai ci a jami'yya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fa6478a99509324e.jpeg?v=1)
Yayin da rikicin siyasa ke kara tsami a jihar Ondo, an dakatar da Sanata Jimoh Ibrahim daga jam'iyyar APC mai mulkin jihar kan zargin cin amanarta.
![Shugaban PDP ya fadi jihar da jam'iyyar za ta kwace a hannun APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9e18d553f520960a.jpeg?v=1)
Shugaban jam'iyyar APC, Ambassada Umar Iliya Damagum, ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar ta ke ta kwace mulkin jihar Ondo daga hannun APC mai mulki.
![Ondo: Jam'iyyar APC za ta bayar da satifiket din lashe zaben fidda gwani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/886c91024f2916af.jpeg?v=1)
Jam'iyyar All Progressives Peoples Congress (APC), za ta bayar da satifiket din lashe zaben fidda gwanin gwamnan jihar Ondo, ga Gwamna Lucky Aiyedatiwa.
![Ondo: An kashe kodinetan yaƙin neman zaben gwamnan APC, 'yan sanda sun magantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/28e0c8b7474fdade.jpeg?v=1)
Wasu da ake kyautata zaton 'yan bindiga ne sun kashe daya daga cikin kodinetocin yakin zaben gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa a kofar gidansa da ke Akoko.
Zaben Ondo
Samu kari