![Ondo 2024: Jam'iyyar PDP ta tsayar da dan takarar gwamna da zai kara da Aiyedatiwa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fd3ad9ec1a21696c.jpeg?v=1)
Zaben Ondo
![Ondo 2024: Jam'iyyar PDP ta tsayar da dan takarar gwamna da zai kara da Aiyedatiwa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fd3ad9ec1a21696c.jpeg?v=1)
![Ondo: PDP ta sanya ranar fidda gwani, daliget 627 za su rabawa mutum 7 gardama](https://cdn.legit.ng/images/560x315/0982e7dff528b9e7.jpeg?v=1)
![Ondo: Ƙanin tsohon gwamna ya samu tikitin takara, zai gyara jihar a shekara 1](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0846a9c250b1a8ba.jpeg?v=1)
![Zaben Ondo: Jigon APC ya hango rashin nasara ga jam'iyya, ya bayyana dalili](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bc4c2611cda27cb2.jpeg?v=1)
![Ondo 2024: Wanene zai lashe zaben fidda gwanin kujerar gwamna a jam'iyyar PDP?](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0e5f63a20daa08d2.jpeg?v=1)
![Badakalar kudi: Hukumar EFCC ta tsare mai neman takarar gwamnan jihar Ondo](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5815552107a99ea9.jpeg?v=1)
![Jam'iyyar APC ta bayyana wanda ya lashe zaben fidda gwanin gwamna a jihar Ondo](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ff9c71443abfb90b.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa, zai yi takarar gwamnan jihar Ondo a karkashin inuwar jam'iyyar APC bayan ya lashe zaben fidda gwani.
![Ondo: Jam'iyyar APC ta ayyana zaben fidda gwanin jihar 'Inconclusive', ta fadi dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3fef811bbc73e8fe.jpeg?v=1)
Yayin da ake ci gaba da zaben fidda gwani a jihar Ondo na jam'iyyar APC, an bayyana zaben wanda bai kammala ba saboda wasu matsaloli masu ƙarfi a jihar.
![Fusatattun 'yan APC sun lakadawa kwamishina dukan tsiya, an fadi laifinsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3fef811bbc73e8fe.jpeg?v=1)
Kwamoshinan lafiya na jihar Ondo ya sha dukan tsiya bayan an zarge shi da boye takardar sakamakon zaben fidda gwanin gwamna na jam'iyyar APC a mazabarsa.
![Ondo: Rigima ta barke yayin zaben fidda gwanin jami'yyar APC, an lalata komai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3fef811bbc73e8fe.jpeg?v=1)
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaɓen fidda gwanin gwamnan jihar Ondo, wasu magoya bayan dan takarar gwamna a jami'yyar APC sun tarwatsa zaɓen.
![APC ko PDP: Malamin addini ya fadi jam'iyyar da za ta lashe zabukan Edo da Ondo](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f27f52cd8f05e218.jpeg?v=1)
Yayin da ake shirye gudanar da zabuka a jihohin Edo da Ondo, Fasto Elijah Ayodele ya yi hasashen jami'yyar APC za ta doke PDP da sauran jam'iyyu.
![Tsohon mataimakin shugaban majalisa ya sauya sheƙa daga jam'iyyar PDP zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/902f18246e4d7c5c.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC mai mulki ta samu ƙaruwa a jihar Ondo yayin da Gwamna Aiyedatiwa ke ci gava da yawon rokon mambobin APC arziki su zaɓe shi ranar Asabar.
![Jam'iyyar APC ta bayyana sunayen jihohi 2 da za ta ɗora sababbin gwamnoni a 2024](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d6b2b8c500eb6684.jpeg?v=1)
Jam'iyyar All Progressive Congress watau APC ta ce ita ce a kan gaɓa wajen kokarin samun nasara a zaben gwamnonin da ke tafe a jihohin Ondo da Edo.
![Zaben fitar da gwani: An aike da saƙo mara daɗi ga Shugaba Tinubu kan gwamnan APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6155280c5d5a10c4.jpeg?v=1)
Wasu manyan jagororin APC mai mulki a jihar Ondo sun zargi Gwamna Aiyedatiwa da buga katunan zama mamban jam'iyya na bogi domin maguɗin zaben fitar da gwani.
![Ganduje ya cika baki, ya fadi jihar APC da jam'iyyun adawa ba za su yi nasara ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9a42b6199b27931d.jpeg?v=1)
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Alhaji Abdullahi Umar Ganduje, ya sha alwashin cewa jam'iyyar za ta lashe zaben gwamnan jihar Ondo.
Zaben Ondo
Samu kari