Ogun
Yan fashi da makami sun kashe Taiwo Oyekanmi, daraktan kudi kuma akanta a ofishin gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun. Lamarin ya afku ne a ranar Laraba.
An zargi kamfanin simintin Dangote da rushe makarantar gwamnati saboda hako ma’adanai. Kamfanin Dangote ya rushe makarantar ne ba tare da sanar da hukuma ba.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Osun ya bayyana cewa batun da ya haɗa shi rigima da magabacinsa, Mista Ibikunle Amosun, abu ne ya shafe shi shi kaɗai.
Allah ya yi wa wata malamar makaranta Misis Oluwatosin Aina rasuwa a jihar Ogun bayan da ta fadi ta ce ga garinku a kusa da motarta tana kokarin zuwa asibiti.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa shi kan masarautun gargajiya sun fi masa ko wane bangare a Najeriya inda ya bayyana muhimmancinsu ga kawo hadin kai.
Gwamnan jihar Ogun, Prince Dapo Abiodun, ya samu nasara a Kotun ɗaukaka kara mai zama a jihar Legas kan karar zaben gwamnan da aka yi a watan Maris, 2023.
Kotun daukaka kara mai zama a jihar Legas ta sauke ɗan majalisar dokokin jihar Osun na PDP, ta ayyana ɗan takarar APC a matsayin wanda ya ci zaɓe.
Fasto David Oyedepo shugaban cocin Living Faith Church Worldwide ya yi hasashen lokacin da yaƙin Isra'ila da Gaza zai zo ƙarshe inda ya kawo hujja daga littatafai.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun sun ce sun fara gudanar da bincike kan wani fada da ya kaure tsakanin wasu abokai biyu daga rugar fulani ta Ogunmakin.
Ogun
Samu kari