Ogun
Hukumar kiyaye hadura ta kasa FRSC ta sanar da cewa hadarin mota ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu a jihar da jikkata da dama. Florence Okpe ce ta sanar.
Wata kotu da ke zamanta a Abeokuta ta kama wani matashi mai shekaru 35, Kabiru Lawal da laifin zambar rago da tumaki sannan ya cefanar da su ya kalmashe kudin.
A safiyar yau ne wata mota dauke da man fetur ta fadi kuma ta kama da wuta a yankin Ibafo/Aseese dake babban titin Lagos zuwa Ibadan, amma an shawo kan matsalar.
Shugaban Bola Tinubu ya maye gurbin yaron Nyesom Wike, Chukwuemeka Woke da Dakta Adedeji Ashiru a matsayin daraktan hukumar Ogun-Osun River Basin.
Dakarun hukumar DSS sun shiga har cikin harabar kotu yayin da ake tsaka da shari'a, sun cafke mutum 2 da ake tuhuma duk da gargaɗin alkali a jihar Ogun.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta yi nasarar cafke wani jarumin fina-finai mai suna Praise da zargin garkuwa da wata budurwa mai shekaru 14 a jihar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a wani wurin taro da ke jihar Ogun inda suka hallaka wani malamin jami'ar Babcock tare da sace wasu mutum biyu.
Hukumar NDLEA ta yi nasarar kamawa da lalata miyagun kwayoyi a jihohin Legas da Ogun. Shugaban hukumar ne Buba Marwa ya bada sanarwar ranar Talata
Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta bayyana tukin ganganci a matsayin dalilin da yahaddasa hadarin da yayi sanadiyar mutuwar mutane shida da jikkata 21 a jihar Ogun
Ogun
Samu kari