Ogun
Gwamnatin Najeriya ta yi martani kan shirin kamfanin Zhongshan Fucheng na kwace jiragen shugaban kasa guda uku da kotu ta ba shi izini kan sabani da jihar Ogun.
Wata kotu a kasar Faransa ta ba da umarnin kwace jiragen saman shugaban kasar Najeriya uku bayan shigar da korafi da kamfanin Zhongshan na China ya yi.
Majalisar dokokin jihar Ogun ta zartar da shawarin gurfanar da Olu na Obapemi a jihar Ogun bisa zarginsa da shiga rigimar fili ba tare da kwakkwarar shaida ba.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ogun ta tabbatar da cewa an yi garkuwa da waus mutum biyu ƴan ƙasar China, kuma maharan sun fara tuntuɓa domin neman fansa.
Babban shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye, ya koka kan yadda aka kasa kawo karshen cin hanci da rashawa a kasar nan. Ya ce akwai laifin kiristoci.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya caccaki 'yan majalisar tarayya bisa abin da ya kira halayyar da suke da ita ta kayyade albashinsu da kansu.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa wa'adin mulki daya na shekara shida ba zai warware matsalolin da kasar nan ke ciki ba.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanga ya bukaci gwamnatin tarayya ta zauna da masu zanga zanga kuma ta saurari kokensu domin ba su saɓawa doka ba.
Tsohon shugaban ƙasa, Cif Olusegun Obasanjo ya shiga taron sirri da ƴan majalisar wakilan tarayya shida a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun yau Juma'a.
Ogun
Samu kari