Ogun
'Yan bindiga sun sake kai mummunan hari cikin cocin Celestial da ke jihar Ogun inda suka sace mambobin cocin su na tsaka da gudanar da bauta a kauyen Oriyarin.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayyana cewa gwamnatinsa ta shriya fara sayar da shinkafa a farashi mai rangwamen kaso 50 cikin 100 ga talakawa.
Yayin da ake shan fama a Najeriya, daliban firamare da sakandare a jihar Ogun sun samu kyautar N10,000 ga kowannensu domin rage radadin da ake ciki.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal da ke wakiltar Sokoto ta Kudu ya yabawa tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo yayin ziyara a gidansa da ke jihar Ogun.
A ranar Alhamis ne wani Adebayo Olamide Azeez, ya bayyana yadda ya yaudari wasu mata 7 ta hanyar amfani da manhajar "MyChat" inda ya kashe su domin yin tsafi.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Ogun a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Segun Showunmi, ya yi magana kan yiwuwar yin hadakar jam'iyyun adawa a 2027.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya ce gwamnatinsa za ta siyo shinkafa ta siyarwa al'ummar jihar kan farashi mai rahusa, tsofaffi da faƙirai kuma za a basu kyauta.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya yi ikirarin cewa nan da ƙasa da wata guda farashin dala zai faɗo ƙasa warware ya koma ƙarƙashin Naira a Najeriya.
An bayyana dalilin da yasa wata dalibar karatun jinya a mataki na 3 a jihar Ogun ta dauki ranta da kanta. Gwamnatin jihar ta yi kakkausan gargadi.
Ogun
Samu kari