![Malaman Musulunci sun sake magana kan zanga-zanga, sun fadi manaƙisar da ke ciki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/73d970e4db36af05.jpeg?v=1)
Ogun
![Malaman Musulunci sun sake magana kan zanga-zanga, sun fadi manaƙisar da ke ciki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/73d970e4db36af05.jpeg?v=1)
!["Mayu ne sila": Tsohon shugaban kasa ya fadi watannin da ya yi a cikin mahaifiyarsa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7bfcf1e52bf48876.jpeg?v=1)
![Gwamna ya fadi abin da ya faru bayan sun fadi gaskiya ga janar Babangida a mulkin soja](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6cddb92dcb2beee4.jpeg?v=1)
![Gwamnatin Tinubu ta yi magana kan yiwa 'yan NYSC karin alawus](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b8601e4a759b6811.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun buɗe wa matafiya wuta, sun yi awon gaba da mutane 20 a kan titi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/73d970e4db36af05.jpeg?v=1)
![Rikici ya kaure tsakanin masu nadin sarauta, an shafe shekaru 4 babu Sarki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/355985f75bcf19bb.jpeg?v=1)
!["Kowa ya yi abin da zai iya": Kungiyar gwamnoni ta fitar da matsaya kan karin albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f80efb4cfa06a484.jpeg?v=1)
Kungiyar gwamnonin Kudancin Najeriya ta bukaci ba jihohi damar biyan abin da za su iya game da mafi karancin albashi da kungiyar kwadago ke nema cikin kwanakin nan.
![Bayan manyan Arewa sun taru a Katsina, gwamnonin Kudu sun shiga ganawa a Ogun](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e33778add0ff2411.jpeg?v=1)
Gwamnonin jihohohin kudancin Najeriya su 17 suna tattaunawa a jihar Ogun a yau Litinin. Wannan shi ne taron su na farko tun bayan rasuwar gwamnan jihar Ondo.
![Ba a gama da rigimar sarautar Kano ba, Gwamna ya yi dokar dakile tasirin sarakuna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c87fa51e18c0990.jpeg?v=1)
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya tabbatar da dokar da za ta dakile sarakunan gargajiya shiga duk wata yarjejeniya da ta shafi filaye a fadin jihar.
![Najeriya ta yi rashi, fitaccen Sarki mai daraja ya riga mu gidan gaskiya a Landan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c59bc0e791b45396.jpeg?v=1)
Sarkin masarautar Akinale a jihar Ogun, Oba Olufemi Ogunleye ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da gajeruwar rashin lafiya a asibitin Landan ranar Laraba da yamma.
![Basarake ya fadi dalilin karya gunki mai shekaru 800, ya ce Allah ne kaɗai abin bauta da gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/292699cbc1d3f3e9.jpeg?v=1)
Oba Abdurrashid Akanbi na Iwo dake jihar Ogun ya ce bai yi nadamar karya gunki mai shekaru 800 a fadarsa ba kuma zai cigaba da riko da addinin Musulunci a rayuwarsa.
![Bikin sallah ya koma makoki bayan mutuwar wasu mutane a hadarin mota](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dae8d5269c869f22.jpeg?v=1)
Hukumar kiyaye hadura ta kasa FRSC ta sanar da cewa hadarin mota ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu a jihar da jikkata da dama. Florence Okpe ce ta sanar.
![Kotu ta daure matashin da ya sace dabbobi, ya kalmashe kudin mutane a aljihu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/73d970e4db36af05.jpeg?v=1)
Wata kotu da ke zamanta a Abeokuta ta kama wani matashi mai shekaru 35, Kabiru Lawal da laifin zambar rago da tumaki sannan ya cefanar da su ya kalmashe kudin.
![Tsautsayi: tankar mai ta fadi, ta kama da wuta ganga ganga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/583670c546bc8720.jpeg?v=1)
A safiyar yau ne wata mota dauke da man fetur ta fadi kuma ta kama da wuta a yankin Ibafo/Aseese dake babban titin Lagos zuwa Ibadan, amma an shawo kan matsalar.
![Tinubu ya janye naɗin yaron Ministansa bayan surutu kan muƙamin, ya maye gurbinsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5dc21995a8d73e64.jpeg?v=1)
Shugaban Bola Tinubu ya maye gurbin yaron Nyesom Wike, Chukwuemeka Woke da Dakta Adedeji Ashiru a matsayin daraktan hukumar Ogun-Osun River Basin.
Ogun
Samu kari