
Ogun







Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi asarar rayukan mutane 22 a waus haɗurran motoci da suka afku a jihohin Kogi, Oyo da Ogun, wasu sun samu rauni.

Bayan sanar da rasuwar tsohuwar minista a Najeriya, Shugaba Tinubu ya jajanta wa iyalan Adenike Ebunoluwa Oyagbola wacce ta rasu tana da shekara 94 a duniya.

Bayan sanar da rasuwar tsohuwar minista a Najeriya, Chif Adenike Ebun Oyagbola, Gwamna Dapo Abiodun ya nuna alhinin game da rasuwar mace ta farko da ta zama minista.

Al'ummar Remo da Gwamnatin Ogun sun shiga jimami bisa rasuwar Oba Idowu Basibo, wanda ya shafe shekaru 22 yana mulkin Iperu, Bola Tinubu ya jajanta musu.

Gwamnan jihar Ogun, Prince Dapo Abidoun ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi Sanata Ayodeji Otegbola, wanda Allah ya yi wa rasuwa ranar Litinin.

Rundunar 'yan sanda ta gurfanar dashahararren mawaki, Habeeb Okikiola Olalomi, wanda aka fi sani da Portable, a kotun majistare da ke Isabo, Abeokuta, Ogun.

Kungiyar gwamnonin Najeriya watau NGF ta bayyana alhininta bisa rasuwar jagoran PANDEF, Edwin Clark da jagoran Afenifere, Ayo Adebanjo, ta ce kasa ta yi rashi.

Bayan zargin cin zarafin jami'an gwamnati, rundunar ‘yan sanda a Ogun ta ayyana fitaccen mawaki Habeeb Okikiola a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo.

An tsinci gawar Sufera Haruna Mohammed a wani dakin otal a Ogun. An fara bincike don gano macen da suka shigo tare da shi da sanin musabbabin mutuwarsa.
Ogun
Samu kari