Ogun
Yar tsohon shugaban kasa, Iyabo Obasanjo ta gana da Shugaba Tinubu a Lagos inda ta bayyana shirin tsayawa takarar gwamnan Ogun a zaben shekarar 2027.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bai wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kyautar sabon takobin girmamawa inda ya bukace shi ya yaki cin hanci.
Shugaba Bola Tinubu ya sauya fasalin ziyarar sa ta kwanaki 10, inda zai fara zuwa Jos domin ta'aziyya kafin kaddamar da katafaren filin jirgin kaya na jihar Ogun.
A labarin nan, za a ji cewa rahotonni sun bayyana cewa ana zaton gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara sai tattara kayansa daga PDP zuwa APC mai mulki.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya musanta labarin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa ya mutu, ya ce lokacin barinsa duniya bai yi ba.
Farfesa Iyabo Obasanjo ta dawo APC tare da niyyar tsayawa takarar gwamna a Ogun a 2027, tana mai bayyana jam’iyyar a matsayin "gidanta na gaskiya."
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Ogun ta cafke wani mutum mai suna Gafaru Rasaki bisa mallakar kawunan mutane har hudu, ya ce ya tono su a makabarta.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya sanar da cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da aikin hako man fetur a Tsibirin Tongeji da ke Ipokia a Ogun.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi tsokaci kan rayuwarsa. Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ba zai tana daina samun yara ba.
Ogun
Samu kari