Ogun
Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Babban limamin coci, Bishof Oyedepo ya ce mabiyan cocinsa suna da wani karfi na tunkarar dunw ata barazana, ya bukaci su daina jin tsoron masu garkuwa.
Fitaccen limamin coci a Najeriya, Bishof Oyedop ya ce nan da mako guda, fushin Allah da hukuncinsa zai fara afkawa yan binsiga da masu daukar nauyinsu.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Yar tsohon shugaban kasa, Iyabo Obasanjo ta gana da Shugaba Tinubu a Lagos inda ta bayyana shirin tsayawa takarar gwamnan Ogun a zaben shekarar 2027.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bai wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kyautar sabon takobin girmamawa inda ya bukace shi ya yaki cin hanci.
Shugaba Bola Tinubu ya sauya fasalin ziyarar sa ta kwanaki 10, inda zai fara zuwa Jos domin ta'aziyya kafin kaddamar da katafaren filin jirgin kaya na jihar Ogun.
A labarin nan, za a ji cewa rahotonni sun bayyana cewa ana zaton gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara sai tattara kayansa daga PDP zuwa APC mai mulki.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya musanta labarin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa ya mutu, ya ce lokacin barinsa duniya bai yi ba.
Ogun
Samu kari