Ogun
Kungiyar ITOON ta kai korafi ga ‘yan sanda da DSS kan abin da ta kira cin zarafin Musulmi da kalaman kiyayya a kafafen sada zumunta wanda ya ke neman ta da rigima.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu akalla mata har guda shida da suka nuna sha'awarsu ta fitowa takarar gwamna a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Sanata Solomon Adeola ya kai ziyara wajen Iyabo Obasanjo domin neman goyon bayanta bayan jam’iyyar APC ta ayyana shi a matsayin ɗan takarar sulhu na gwamna a Ogun.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Babban limamin coci, Bishof Oyedepo ya ce mabiyan cocinsa suna da wani karfi na tunkarar dunw ata barazana, ya bukaci su daina jin tsoron masu garkuwa.
Fitaccen limamin coci a Najeriya, Bishof Oyedop ya ce nan da mako guda, fushin Allah da hukuncinsa zai fara afkawa yan binsiga da masu daukar nauyinsu.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Yar tsohon shugaban kasa, Iyabo Obasanjo ta gana da Shugaba Tinubu a Lagos inda ta bayyana shirin tsayawa takarar gwamnan Ogun a zaben shekarar 2027.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bai wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kyautar sabon takobin girmamawa inda ya bukace shi ya yaki cin hanci.
Ogun
Samu kari