Ogun
Gwamnatin jihar Ogun ta ce za ta fara raba kayan tallafi na naira biliyan 5 nan take domin ragewa al’umma radadin matsin tattalin arziki da ake ciki a yanzu.
Hukumar kiyaye hadura ta kasa (FRSC) ta tabbatar da aukuwar wani hatsarin mota wanda ya ritsa da ababen hawa masu yawa a jihar Ogun. Wata mita ta fada kogi.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Ogun na ranar 18, ga watan Maris 2023, Ladi Adebutu, ya samu beli bayan an gurfanar da shi a gaban kotu.
Dan takarar gwamnan jihar Ogun a jamiyyar PDP, Ladi Adebutu ya gurfana gaban a babbar Kotun Tarayya kan zargin badakalar makudan kudade da kuma sauran laifuka.
Shahararren jarumin fina-finan Nollywood, Jimi Solanke ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 81 a duniya bayan ya sha fama da doguwar jinya a Ogun.
Mambobin majalisar dokokin jihar Ogun sun kaɗa kuri'at ba gudu ba ja da baya a matakin tsige kakakin majalisar, sun rantsar da wanda zai maye gurbinsa yau Talata.
An gurfanar da tsohon kakakin majalisar jihar Ogun, Olakunle Oluomo, da wasu mutum biyu a gaban kotu bisa zarginsu da karkatar da naira biliyan biyu da rabi.
Rundunar yan sandan jihar Ogun, ta bayyana cewa wata mata, Bilkisu Kazeem, ta rasa ranta a musayar wuta tsakanin jami’anta da masu garkuwa da mutane a ranar Juma’a.
Jam'iyyar PDP ta yi martani kan tsige kakakin majalisar dokokin jihar Ogun da yan majalisar suka yi. Jam'iyyar ta yi nuni da cewa matakin ya dace.
Ogun
Samu kari