Yan Najeriya Fim
A ranar Laraba 18 ga watan Disamba ne wata ma’aikaciyar gidan talabijin mai suna Juliet Mgborukwe ta yi bikin murnar rabuwa da mijinta mai suna Chima Ojukwu. Ganin wannan bikin murnar ne yasa tsohon mijin nata din ya wallafa...
Fitacciyar jarumar fim ta kudancin Najeriya Etinosa Idemudia ta sha zagi daga wajen masoyanta bayan ta wulakanta litaffin Bible sannan kuma ta sha alwashin wulakanta Al-Qur'ani mai girma idan aka bata a wani sabon bidiyo da yake..
Matashiyar jaruma Amal Umar, ita kadai ce jarumar da ke fitowa a fina-finan Kannywoood kuma a lokaci daya take fitowa a fina-finan masna’antar Nollywood...
Fitacciyar jaruma, mawakiya sannan kuma masaniya a fannin gyaran fata, Chieneye Esther Anakulu Nze wacce aka fi sani da Chesan Nze, bata cikin mutane masu boye harkar rayuwarsu, domin kuwa ta kan bayyana abinda ta ke ciki kuma...
Fitacciyar jarumar nan ta masana'antar Nollywood mai dirarriyar sura wato Moyo Lawal, ta mayar da martani akan wata magana da masoyanta suka yi a kanta. Biyo bayan wallafa wasu hotuna a shafukanta na sada zumunta da suke nuni da..
Fitacciyar 'yar wasan kwaikwayon nan ta masana'antar fina-finan kudancin Najeriya na Nollywood, Halima Abubakar ta bayyana ra'ayinta akan maganar da fitaccen mawakin nan na kasar Amurka, T. I yayi, inda ya bayyana cewa duk...
Kowa dai ya san cewa Sanata mai wakiltar jihar Kogi ta yamma, Sanata Dino Melaye dan dirama ne, yanzu haka dai Sanatan yana nuno kwarewar shi a harkar fim, bayan an nuno shi a wani sabon fim da ya fita na kamfanin fina-finai na...
Da yawa daga cikin jaruman fina-finai na kudancin Najeriya na Nollywood mata sun canja addini daga Kiristanci suka dawo addinin Musulunci. Wadannan jarumai mata dai duka suna da dalilansu na barin addinin Kiristancin suka dawo...
Fitacciyar jarumar nan ta Nollywood 'yar kasar Ghana Juliet Ibrahim ta bayyana cewa kanin kakanta ya taba yi mata fyade lokacin da tana 'yar shekara takwas a duniya, jarumar ta bayyana hakan ne a lokacin da take bayani da manema..
Yan Najeriya Fim
Samu kari