Matasan Najeriya
Wata mata ta yada bidiyon yadda mijinta ya yi kora kunya da hauka yayin da ta kama shi hannu dumu-dumu yana cin abinci bayan da ya dauki azumi tare da ita.
Kwamitin da gwamnan APC ya kafa domin yakar 'yan daba a jiharsa ya jawo cece-kuce yayin da ya rusa ofishin kamfen na jam'iyyar APC. An fadi dalilin rusa shi.
Wasu matasa 'yan Najeriya sun kwashi garabasa yayin da suka shigar da kudadensu a caca. An bayyana yadda wani ya yi hasashen wasanni da aka gudanar a Qatar.
Wani gidan cin abinci ya ba da mamaki yayin da aka ga attajirai masu manyan motoci ke tsayawa domin siyan tuwo. An ga lokacin da kowa ke bin layi domin tuwon.
Seyi Tinubu, ‘dan Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, ya jagorancin tawagar matasan APC sun ziyarci Buhari a Daura, Katsina.
Hukumar NSCDC a Najeriya ta sanar da fara daukan sabbin ma'aikata a shekarar 2022. Hukumar ta umurci masu sha'awar shiga aikin su garzaya shafina na intanet.
Kungiyar wasu matasa a tsakiyar arewacin Nigeria ta goyi bayan babban bankin kasa CBN, kan tsarin da ya fito da shi na cire kudade. tace tsarin zai taimaka
A yau ne aka ji labari Shugaban IPAC na reshen Jihar Nasarawa, Hon. Cletus Ogah ya fitar da jawabi da ya ji tsageru sun yi wa wani 'Dan APC tsirara a taro.
Sanata Chimaroke Nnamani na jam’iyyar PDP mai wakiltar mazabar Enugu ta Gabas, ya roki matasan Najeriya a kan cewa su zabii Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.
Matasan Najeriya
Samu kari