Matasan Najeriya
Rahoton da muke samu daga jihar Kano ya bayyana yadda hukumar Hisbah ta lalata tulin barasa da aka shigo da ita Kano, inda hukumar ta yi bayani kan dokokinta.
Wasu 'yan mata sun ba da mamaki yayin da suka yi wasa a gidan cin abinci, suka bayyana daya daga cikinsu ce za ta biya kudi amma kuma basu bayyana waye ba.
Bashin da Ake Bin Najeriya Yakai Naira Tiriliyan 46 da Biliyan 25, Ofishin Kula da Lamuni na Kasa Ya Bayyana Adadi Bashi da Ake Bin Yan Najeriya, Yan Najeriya
Wata budurwa ta jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da ta bayyana cewa, ba za ta auri mai albashin da ya ke N70,000 ba saboda kudin sun yi kadan rike ta.
Wani yaro da ke rabe-rabe a titin Lagas tsawon shekaru shida tare da samawa kansa abun da zai ci ya samu tagomashin alkhairi daga mutanen da suka ji labarinsa.
Wata budurwa ta girgiza jama'a yayin da ta dauki ruwa a lokacin da aka bata damar daukar komai take so a kantin siyayya da ke wata jiha a Najeriya, ta kwafsa.
Wani matashi dan Najeriya ya wallafa bidiyon kerarren gidan da ya ginawa mahaifiyarsa. Ya ce yana dauke da dakunan bacci guda biyar. Mutane sun taya shi murna.
An samu wasu fusatattun matan da suka shirya zanga-zanga a ofishin Jakadancin Amurka. Wadannan mata sun nuna ba su ji dadin abin da ya faru a zaben 2023 ba.
Kasar Saudiyya ta bayyana daukar mataki kan masu zuwa ziyarar ibada kasar amma su bige da daukar hotuna a madadin yin abin da ya kawo su na ibada don ALlah.
Matasan Najeriya
Samu kari