Jami'o'in Najeriya
Ginin da ke dauke da ofishin shugabanni da jami’an jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya ya kama da wuta a ranar Juma’ar nan, amma abin ya zo da sauki.
Yanzu haka akwai jami’o’i sama da 140 na ‘yan kasuwa da ke da lasisi daga NUC domin karatun digiri a Najeriya. A rahoton nan, mmun tattaro maku jerin jami’o’i.
Wata dalibar Jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, Subair Enitan ta kwana a gadon asibiti bayan shafe awanni 58 ta na wanki babu kakkautawa a jihar Osun.
A sakamakon hukunta jami’ar Baze da majalisar CLE ta yi, wasu sun shiga gagari. Digirin Rotimi Amaechi, Sanata Uba da Dino Melaye na fuskantar barazana.
An shiga mamakin yadda jami'ar Baze ta yaye dalibai da yawa ba tare da bin ka'idojin da suka dace ba na JAMB, NUC da CLE. Ga wasu da suka yi karatu a can.
Cibiyar CLE ta dakatar da Jami'ar Baze da ke Abuja saboda wasu dalilai da dama da su ka hada kammala karatun digiri a cikin shekaru uku kacal wanda ya saba wa doka.
Gwamnatin Birtaniya na gayyatar dalibai daga Najeriya da wasu kasashe 14 don neman tallafin karatu daga gidauniyar GREAT gabanin zangon karatu na shekarar 2024-25.
Hukumar makarantar Jami'ar Usman Dan Fodio ta karyata jita-jitar cewa 'yan bindiga sun kai hari cikin makarantar tare da hallaka wani mutum daya.
Babu maganar yajin-aikin kungiyar ASUU a jami’o’i Idan Bola Ahmed Tinubu ya na mulki. Tinubu ya je taron yaye daliban jami’ar FUTO, ya dauki alkawarin gyara ilmi.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari