Jami'o'in Najeriya
Hukumar kula da jami’o’i ta kasa (NUC), ta bayyana cewa ta kama wasu mutane da laifin gudanar da ayyukan haramtattun jami’o’i 37 a fadin kasar nan.
Gwamnatin tarayya za ta kara tsawaita dakatar da karbar digiri daga kasashen Kenya, Uganda da Nijar bayan an gano yadda ake samun digirii na bogi.
Rahotanni sun yi ta yawo kan dan jaridar da ya bankado yadda ake samun digirin bogi daga wata jami'a a Jamhuriyar Benin. Dan jaridar ya ce N600k kawai ya kashe.
Bayan dan jarida ya bankado badakalar digiri a Benin, hukumar ICPC ta gayyaci matashin don jin bahasi da kuma daukar matakin gaba kan lamarin mallakar digirin bogi.
Biyon bayan matakin gwamnatin Tinubu na daina tantancewa da amincewa da kwalin digiri daga wasu jami'o'in kasashen waje, an bayyana jerin jami'o'in da abin ya shafa.
Gwamnati ta dauki matakin dakatar da amfani da takardun digiri da suka fito daga makarantun jamhuriyyar Benin da Togo. Ana zargin ana samun takardar a wata biyu.
Da ake tattara jjami’o’i 20 da suka fi kowane kyau a nahiyar Afrika a shekarar nan, ba a labarin makarantun Najeriya. Jami’ar Kafr El Sheikh ta na kan gaba.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bai wa tsohon shugaban hukumar INEC, Farfesa Attahiru Jega mukamin uban Jami'ar jihar da ke karamar hukumar Keffi.
Gwamnatin kasar Faransa ta kafa sabuwar doka kan daliban Najeriya da sauran kasashen duniya zuwa da iyalansu kasar saboda wasu dalilai masu muhimmanci.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari