Jami'o'in Najeriya
Kwamitin shugabannin jami'o'i CVCNU ya yi korafin kudin da jami'o'i ke samu, inda ya yi nuni da cewa kowanne dalibin likitanci na lakume naira biliyan biyar
Farfesa Ishaq Oloyede ya bayyana cewa ya zama wajibi ɗaliban Najeriya su koyi ilimin fasahar zamani da sanin makamar aiki idan suna son samun aiki a yanzu.
QS World University Rankings sun fitar da jadawalin manyan jami'o'i mafi kyau da inganci a duniya na shekarar 2024 mai kamawa, MIT ceta farko sai Cambridge.
Mr Michael Oshiobuhie ya jaddada kudirinsa na kawo ci gaba a jihar Edo ma damar aka bashi damar zama gwamna, saboda tarin iliminsa a fannin injiniyanci
Majalisar zartarwan Najeriya FEC ta cimma matsayar zare manyan makarantun gaba da sakandire daga tsarin biyan ma'aikatan tarayya albashi watau IPPIS.
Bola Tinubu ya yi wa malaman jami'a zakin baki cewa zai kara masu kudi. Kungiyar ASUU ta ce 7% kacal aka ware za a kashewa bangaren ilmi a Najeriya.
Wasu tsagerun yan bindiga sun sake komawa kauyen Gandu, sun yi awon gaba da wasu ɗalibai da ke karatu a jami'ar tarayya da ke Lafiya, jihar Nasarawa.
Rundunar yan sandan jihar Borno ta samu nasarar kwance wani bam da aka da s aa kofar shiga jami'ar Maiduguri (UNIMAID). Ba a samu rauni ko asarar rai ba.
Sama da watanni biyu bayan yan bindiga sun tafi da 'ya'yansu, iyayen ɗaliban jami'ar tarayya da ke Gusau sun yi zanga-zangar lumana a gidan gwamnatin Zamfara.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari