Jami'o'in Najeriya
Mataimakin Bursar na jami’ar Kwara, Alhaji Ayuba Abdullahi, ya rasu a lokacin da yake kallon wasan kusa da na karshe tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu.
Hukumar Jami'ar jihar Kano, ta Aliko Dangote da ke Wudil ta dauki mataki kan wani lakcara da ya hukunta dalibai a cikin aji tare da saka su tsallen kwado.
Yan bindiga sun sace mataimakin VC na jami'ar jihar Abiya watau ABSU yayin da ya tsaya shan mai a wani gidan mai tare da mai ɗakinsa, babu wani bayani har yanzu.
Jami'ar Bayero da ke Kano ta musanta rahoton da ake yaɗawa cewa an yi garkuwa da mutane a harabar jami'ar da ke cikin birnin Kano, ta ce labarin kanzon kurege ne.
Rundunar 'yan sanda ta karyata rahotannin ake yadawa na cewar masu garkuwa sun shiga dakin kwanan dalibai a jami'ar BUK da ke Kano, ce za ta kara saka ido.
Farfesa Anezionwu Okoro ya riga mu gidan gaskiya a jihar Enugu ya na da shekaru 94 a duniya, marigayin ya rasu a jiya Asabar 20 ga watan Janairu a Enugu.
Jami'ar Musulunci ta Al Qalam da ke jihar Katsina, ta ce akwai dalibanta mata guda biyu da aka yi garkuwa da su a ranar Litinin, kuma ana kokarin ceto su.
Shugaban ASUU reshen jihar Kebbi ya tabbatar da yin garkuwa da babban malamin jami'ar kimiyya da fasaha da ke Alieru, har yanzun ƴan sanda ba su yi magana ba.
Hukumar NDLEA ta ce rahoton da wani jami'in ta ya fitar na cewa kaso 60% cikin 100% na daliban Kano na shan kwayoyi ba gaskiya ba ne, ta ce kuskure aka samu.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari