Hukumar Sojin Najeriya
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun shiga kauyen Kuki da tsakar rana ido na ganin ido, ana zargin sun halaka wata ƙaramar yarinya yar kimanin shekara 7 a Kaduna.
Mai ba Bola Tinubu shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya fadi matakan da ya kamata a dauka kan rashin da tsaro inda ya ce dole a nemi taimakon al'umma.
DHQ ta ce Bello Turji, shugaban 'yan ta’adda, yana cikin halaka. Sojoji sun kashe fiye da shugabannin 'yan ta’adda 1,000 a 2024, a cewar hedikwatar tsaron.
Wasu rahotanni da aka wallafa a dandalin sada zumunta na Facebook, sun ce an kashe sojojin Najeriya 80 a wata arangama da ‘Yan Biafra. An gano gaskiyar lamarin.
Kakakin rundunar sojoji ya tabbatar da cewa dakarun sojojin 'Operation Fansar Yamma' sun kama wata mata mai shekaru 25 kan zargin tana safarar bindigogi ga ƴan fashi
Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya bayyana cewa an samu zaman lafiya a 2024 fiye da shekarar bara, ya yabawa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Gwamna Alia na jihar Benuwai ya ce duk mai hannu a mummunan harin da ya yi ajalin mutum 11 ba zai tsira ba, zai tabbatar doka ta yi aiki a kansa duk daren daɗewa.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato ya bayyana cewa gwamnatinsa ta tuntubi hukumomin soji domin bincike kan kuskuren kashe fararen hula a kauyuka.
Dakarun Najeriya sun kashe shugabannin 'yan ta’adda Alhaji Ma’oli da Kachalla Muchelli a wani farmaki a Katsina da Zamfara, tare da kawo zaman lafiya ga yankunan.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari