Hukumar Sojin Najeriya
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon shugaban riƙo na karamar hukumar Talata Mafara da tsohon kansila na cikin waɗanda aka kashe a harin garin Morai a Zamfara.
Rundunar tsaro yi martani ga Gwamna Babagana Zulum na Borno kan sake bayyanan hare-haren Boko Haram a jihar da ke Arewa maso Gabas da aka sha fama a baya.
Rundunar sojin Najeriya ta sha alwashin raba Bello Turji da numfashi nan da ba daɗewa ba bayan kisan manoma 11 da ya yi a yankin ƙaramar hukumar Isa a Sokoto.
Gwamnan Filato, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa Najeriya ta yi kuskure da ta bari mayakan Boko Haram da sauran ƴan ta'adda suka mallaki kayan aiki.
Bayan kisan ƴan Arewa a jihar Edo, babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya yi Allah wadai da kisan gilla da aka yi wa wasu mafarauta.
Rahotanni suka ce ana zargin kashe Isuhu Yellow wata alama ce ta rikicin da ke tsakanin Aleru da Gide, wanda ke haddasa tashin hankali da asarar rayuka a Zamfara.
Sojojin Najeriya 171 sun samu horo mai inganci a cibiyar MLAILPKC domin gudanar da aikin wanzar da zaman lafiya a Sudan. An bukace su da su kiyaye dokokin UNISFA.
Jami'an tsaro sun karyata kai hari jami'ar Maiduguri inda suka bayyana cewa harbe-harben da aka ji sun faru ne a Ajilari da ke jihar Borno a Arewacin Najeriya.
Gwamnatin Benue ta tabbatar da mutuwar sojoji biyu, inda mataimakin gwamna Sam Ode ya ce sun rasu ne yayin kare fararen hula daga harin 'yan bindiga a yankin Kwande.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari