Hukumar Sojin Najeriya
Sojoji sun kama 'yan tawaye 4 na Ambazonian a Taraba, sun kwace bututun man fetur 30. Rundunar ta yi kira ga jama’a su bayar da bayanai don tsaro.
Dakarun OPSH sun cafke masu safarar makamai biyu a Filato, tare da ƙwato Naira miliyan 1.45; ana bincike kan su yayin da ake neman sauran miyagun.
Bako Wurgi, hatsabibin shugaban 'yan bindiga kuma na hannun daman Bello Turji, ya mutu sakamakon raunukan harbi, bayan ya ba sojoji bayanan sirri.
Wani manomi ya rasa rayuwarsa yayin da wasu mutum huɗu suka samu raunuka da wani abu da ake zaton bom ne ya tarwatse a yankin karamar hukumar Shiroro aNeja.
Sanatan Ondo ta Kudu a inuwar APC, Jimoh Ibrahim ya bayyana cewa matsalar tsaro da dab da zama tarihi duba da makudan kudin da aka ware a kasafin 2025.
Babban hafsan tsaron ƙasa, CDS Janar Chirstopher Musa ya ba da umarnin yin bincike don gano gaskiya kan zargin mutuwar shugabannin Okuama a hannun sojoji.
Sojojin Najeriya sun kama hatsabibin shugaban 'yan bindiga Bako Wurgi, wanda ke da alhakin kisan sarkin Gobir, yayin da yake jinya a asibitin Shinkafi.
Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya tsaf wurin tabbatar da samun ingantaccen tsaro a Arewacin Najeriya bayan ta tura dakaru na musamman domin yakar yan Lakurawa.
Wata kungiyar magoya bayan Tinubu watau ASoN ta yi ikirarin cewa akwai sa hannun wasu manyan ƴan siyasar Arewa a matsalar tsaron da ta addabi yankin.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari