Hukumar Sojin Najeriya
Rahotanni sun nuna cewa mayakan kungiyar ta'addanci watau ISWAP sun jefa al'ummar garuruwa 2 cikin mawuyacin hali da suka rusa gada a jihar Yobe.
Rahotanni sun nuna cewa akalla gadoji biyu ƴan ta'addan Boko Haram ko ISWAP suka ruguza ta hanyar amfani da bama-bamai a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe kasurgumin dan bindiga Kachalla Bello Kaura a kauyen Goburawar Dawan Jiya da ke karamar hukumar Anka s Zamfara.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon shugaban riƙo na karamar hukumar Talata Mafara da tsohon kansila na cikin waɗanda aka kashe a harin garin Morai a Zamfara.
Rundunar tsaro yi martani ga Gwamna Babagana Zulum na Borno kan sake bayyanan hare-haren Boko Haram a jihar da ke Arewa maso Gabas da aka sha fama a baya.
Rundunar sojin Najeriya ta sha alwashin raba Bello Turji da numfashi nan da ba daɗewa ba bayan kisan manoma 11 da ya yi a yankin ƙaramar hukumar Isa a Sokoto.
Gwamnan Filato, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa Najeriya ta yi kuskure da ta bari mayakan Boko Haram da sauran ƴan ta'adda suka mallaki kayan aiki.
Bayan kisan ƴan Arewa a jihar Edo, babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya yi Allah wadai da kisan gilla da aka yi wa wasu mafarauta.
Rahotanni suka ce ana zargin kashe Isuhu Yellow wata alama ce ta rikicin da ke tsakanin Aleru da Gide, wanda ke haddasa tashin hankali da asarar rayuka a Zamfara.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari