Hukumar Sojin Najeriya
Rundunar tsaro a Najeriya ta umarci tsofaffin sojojin da ke zanga-zanga a ma’aikatar kudi da ke Abuja da su bar wurin don bai wa gwamnati damar aiki.
A jihar Bauchi, dan sanda ya harbe soja yayin takaddama kan wata motar da ake zargin tana dauke da ma’adanan da aka hako ba bisa ka'ida ba a garin Futuk.
Gwamna Dikko Umaru Radda na jihar Katsina ya shawarci jama’a su nemi hanyoyin kare kansu daga hare-haren ’yan bindiga da ke jawo asarar rayuka da dukiyoyi.
Kakakin majalisar Jihar Niger, Abdulmalik Sarkin-Daji, ya yaba da jarumtar jami’an tsaro bayan samame da ya yi ajalin akalla yan bindiga 50 a jihar.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon gwamnan soja na Plateau kuma Sanata da ya wakilci Adamawa ta Arewa, Kanal Muhammad Mana, ya rasu.
Janar Christopher Musa ya ce ana ci gaba da bibiyar masu ɗaukar nauyin ta’addanci a Najeriya, inda hukumomin tsaro da NFIU ke bin sawun kuɗaɗensu.
Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya nuna damuwa kan samun sojoji da ba su da kwarewar aiki, ya ce rundunar tana daukar tsauraran matakai wajen daukar ma’aikata.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasara cafke fitaccen ɗan ta’adda da ya addabi jihohin Kaduna da kuma Plateau, Adamu Buba, wanda aka fi sani da ‘Mai Pankshin’.
Yayin da ake fama da matsalar tsaro a fadin Najeriya, Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya ce bakin da ke shiga kasar suna kara matsalar a yanzu.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari