Labaran tattalin arzikin Najeriya
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima da gwamnonin jihohi sun shiga taron majalisar tattalin arziki a Villa, za su tattauna batun mafi ƙarancin albashi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai halarci taron majalisar tattalin arziki ta ƙasa NEC a fadar shugaban masa yau Alhamis, 27 ga watan Yuni, 2024.
Darajar kuɗin Najeriya ta ƙaru zuwa N1500 kan kowace Dala daga N1,505 ma'ana an samu ragin N5 a farashin canjin Dala a kasuwar ƴan canji a Najeriya.
Hukumar kwastam ta yi alwashin kawo karshen masu boye kayan abinci a Najeriya domin kawo saukin kayan masarufi. Shugaban hukumar, Wale Adeniyi ne ya fadi haka.
Adadin bashin da ake bin Najeriya ya kai Naira tiriliyan 121.67 bayan gwamnatin Bola Tinubu ta karbo rancen Naira tiriliyan 6.53 tsakanin watan Disamba zuwa Maris.
Tsohon Shugaban Kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi ikirarin cewa gwamnatinsa na daya daga cikin mafi kyawu da aka samu a kasar nan, musamman wajen tattalin arziki.
Hukumar kididdiga ta kasa ta bayyana jihohin da farashin kayan abinci ya fi kamari a lokacin da 'yan Najeriya ke fafutukar neman kudin da za su ciyar da kansu.
Masana sun bayyana illolin da ke tattare da kwana da garwashin wuta domin jin dumi. An fadi kuma mafita ga abin da ya kamata a yi idan za a ji dumi a sanyi.
Kasim Balarabe Musa ya jagoranci wata zanga-zangar lumuna a Kaduna inda aka ji ya ce abubuwa ba su taba kai haka ba, idan Bola Tinubu ba zai iya ba ya sauka.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari