Labaran tattalin arzikin Najeriya
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta fadi rashin shirin da Arewa ta yi ne ya haifar da damuwa kan kudirin haraji da ake tattaunawa yanzu inda ta ba da shawara kan haka.
Rahoton Bankin duniya ya bayyana cewa manufofin gwamnatin tarayya sun fara haifar da da mai ido bayan an samu samun ci gaban tattalin arzikin kasar.
Gogaggen Lauya, Barista Abba Hikima ya na ganin bai kamata Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya rufe bakinsa a kan matsalolin tattalin arzikin Najeriya ba.
Gwamnonin Najeriya sun yi watsi da ƙarin VAT, sun gabatar da sabuwar hanyar rabon haraji don tabbatar da daidaito da kare talakawa, da goyon bayan ci gaban harajin.
Gwamnatin Bola Tinubu ta tara manyan jami'an gwamnati da gwamnonin jihohi a Abuja domin tattaunawa da fahimtar kudirin haraji. Za su yi taron kwanaki biyu
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce manufofinsa sun fara inganta rayuwar 'yan kasar, har masu zuba jari daga kasashen waje sun fara kawo kansu.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga sarkin Kano, Muhammadu Sanusi kan sukar tsare tsaren farfado da tattalin arziki da Tinubu ya kawo Najeriya.
Yayin da yunwa ta addabi al'umma a Najeriya, dan majalisar wakilai, Gboyega Nasir Isiaka, ya ba da shawarar amfani da fasahohin zamani da na gargajiya a noma.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce babu wata tsamar siyasa tsakaninsa da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, gaskiya kawai yake ƙoƙarin gaya masa.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari