Labaran tattalin arzikin Najeriya
Kungiyar CNPD ta gano kuskure a sabon tsarin rabon harajin VAT da gwamnonin Najeriya suka gabatar, yayin da ta yaba wa Shugaba Tinubu kan kudurin gyaran haraj.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana fatan cewa kasashen waje za su yi aiki da Najeriya yadda ya dace tare da inganta tattalin arzikin kasa.
Wani sabon rahoto ya bayyana fargabar karuwa matsanancin talauci a Najeriya biyo bayan tsadar rayuwa da hauhawar farashi da ake fama da shi a fadin Najeriya.
Gwamnan jihar Nasarawa, abdullahi Sule ya ziyarci kasar China domin tattaunawa da kamfanin batir na Lithium a Nasarawa. Za a rika ba ma'aikata albashin N500,000.
Farashin kayan hatsi a kasuwar Dandume da ke jihar Katsina ya karye sosai, shinkafa N55,000, wake N90,000, gero N67,000; yayin da kasuwar ke ci sau uku a sati.
A karshe kungiyar kasashe masu tasowa ta BRICS ta amince da kasar Najeriya domin zama mambanta wanda ake ganin zai habaka tattalin arzikinta da karfin iko.
Gwamnatin tarayya ta bayyana dalilin karin kudin katin waya na kira da data yayin da SERAP da NATCOMS ke shirin maka gwamnatin Tinubu da NCC a gaban kotu.
Kungiyar masu amfani da layukan sadarwa (NATCOMS) ta kalubalanci Hukumar NCC inda ta yi watsi da karin kudin tarho da cewa bai dace ba kuma zai kara wahala.
Hanu Fejiro Agbodje ya ce Najeriya na bukatar mallakar Bitcoin don bunkasa tattalin arziki, yayin da ake hasashen darajar Bitcoin za ta iya kai dala $180,000 a 2025.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari