Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cewa akwai buƙatar 'yan Najeriya su yi haƙuri da tsare-tsaren da Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya zo da su.
Gwamnatin Edo ya ce abin takaici da bakin ciki ne yadda Gwamnatin Tarayya ta ke so ta rufe al’umma baki a tsadar rayuwar da ake yi bayan cire tallafin fetur.
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima, ya bayyana cewa Najeriya na cikin gagarumar matsala a halin da ake ciki ta fuskar tattalin arziƙi da kuɗaɗen shiga.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gabatar da jawabi mai ban sha’awa a gaban lauyoyi 16, 190 ya ce ana tattara 90% na arzikinmu wajen biyan bashin da aka ci a baya.
Yayin da kasa ke ci gaba da rushewa ta fannin tattalin arziki, an bayyana yadda Dangote ya sake samun zunzurtun ribar kudi a kamfaninsa na siminta a kwanan nan.
Yayin da ake ci gaba da kuka, shugaba Tinubu ya ba da umarnin a raba kayan abinci ga mazauna jihar Ogun don tabbatar da sun samu hanyar cin abinci cikin sauki.
Sheikh Shuaibu Salihu Zaria ya nemi Gwamnati ta agazawa talaka, malamin ya roki gwamnatin Kaduna ta fito da tsare-tsaren rage radadin talauci da ake fama da shi
Bankin CBN bai san yadda zai yi da tashin da Dala ta ke yi ba. Hakan ya jawo masu gidajen mai su na son saidawa ‘Yan Najeriya litar man fetur a kan kusan N700.
Rahoton Bankin Raya Nahiyar Afirka, AfDB da hadin gwiwar cibiyar ci gaban masana'antu ta saka Najeriya a jerin kasashen Nahiyar Afirka mafi karfin masana'antu.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari