Labaran tattalin arzikin Najeriya
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya jagoranci tawagar gwamnatin sojin Jamhuriyar Nijar, za a dawo da dangantakar ƙasashen biyu.
Bankin Duniya ya yaba da manufofin Shugaba Bola Tinubu, ya ce nan da shekaru 10 zuwa 15 sauye sauyen gwamnati za su gyara tattalin arzikin Najeriya.
Hukumar kididdiga ta ƙasa watau NBS ta bayyana cewa an samu ƙarin hauhawar farashin kayayyaki daga 23.18% a watan Fabrairu zuwa 24.23% a watan Maris, 2025.
A yau ne attajirin dan kasuwa, wanda ya yi suna a Afrika da sauran sassan duniya, Alhaji Aliko Dangote ta cika shekaru 68 da haihuwa, Legit ta tattaro bayanansa.
A kasuwar hatsi ta Potiskum da ke jihar Yobe, wake ya yi tashin gwauron zabi yayin da farashin masara, dawa da gero suka sauka. Ana sayar da shinkafa kan N51,000.
Gwamnatin Nasarawa ta ci gaba da tallafawa talakawa 6,000 da N7,000 a kowanne wata. An ce shirin zai karfafa dogaro da kai da kuma habaka sana’o’in hannu.
Matatar Dangote ta sanar da sabon farashin man fetur bayan dawo sayar masa danyen mai da Naira da gwamnatin Bola Tinubu ta yi. Ya dawo sayar da litar mai a N865.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023, Peter Obi ya nuna damuwa kan yadda abubuwa suka tabarbare a Najeriya. Ya ce mutane na kara talaucewa a kullum.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta samar da shirin tallafin N300bn ga mutanen da suka gama karatu ba su samu sana'a ba. kowane mutum daya zai iya samun N10m.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari