Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamnatin jihar Abia ta tabbatar da cewa zata maida sabon gidan gwamnati da ke Ogurube a Umuahia ya zama katafaren otal domin ci gaba da samun kuɗin shiga.
Akwai dalilai da dama da ka iya jefa 'yan siyasa cikin wani hali musamman na talauci bayan barin ofis duba da yadda rayuwa ke sauyawa idan aka kwatanta da baya.
Bankin duniya ya saki kudi har Dala miliyan 125 a cikin rukunin lamunin da zai rika ba kasar domin rabawa talakawa. Za a raba rancen ne domin rage radadi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyaja cewa lokacin da ya karɓi mulki, ya taras da tarin matsaloli a baitul mali, ga basussuka da suka yi wa ƙasar nan katutu.
Alhaji Aliko Dangote na shirin kafa katafaren kamfanin sukari a kasar Ghana. Kamfanin zai samar da ayyuka ga matasa da dama da bunkasa tattakin arzikin Afrika.
Najeriya ta kammala biyan bashin dala biliyan $3.4 daga IMF, wanda aka karba a 2020 don tallafin Korona; yanzu ba ta cikin jerin kasashen da ake bi bashi.
Khalifa Muhammadu Sanusi II ya bukaci 'yan kasuwa su zuba jari a Najeriya, ya ce tattalin arzikin kasar da na Kano zai ba su damar samun riba mai yawa.
Majalisar Dattawa ta amince da biyu daga cikin kudurorin dokar gyaran haraji huɗu da Shugaba Bola Tinubu ya gabatar bayan rahoton kwamitin majalisar.
Khalifa Muhammadu Sanusi II ya isa kasar Tunusia domin hhalartar babban taron tattali na FITA2025. TYa samu rakiyar Sarkin Shanun Kano da Jarman Kano.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari