Labaran tattalin arzikin Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Kadun, Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyyana wa'adin mulki na biyu na tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo, a matsayin wanda ya fi kowane nasara.
Bola Tinubu ya zakulo Tope Fasua, ya aika shi ofishin Kashim Shettima a matsayin mai bada shawara. Fasua ya ce ai hidimtawa Ubangijinsa da matsayin.
Idan majalisar ta tantance Dr. Olayemi Micheal Cardoso, zai zama Gwamnan CBN, a rahoton nan za a ji tarihin tsohon Kwamishinan da Bola Tinubu zai ba rikon bankin.
Hukumar ƙididdiga ta ƙasa (NBS), ta bayyana cewa yanzu haka bashin da ake bin Najeriya ya kai naira tiriliyan 87, wanda kowane ɗan Najeriya zai biya naira.
Da alama mutanen tsohon Gwamnan CBN Godwin Emefiele sun shiga uku. Ba komai ya jawo hakan ba sai binciken da Jim Obazee yake yi a CBN da kuma NIRSAL.
Ana jita-jitar za a karfafa Naira a Najeriya, farashin Dala ya doshi N1000 a kasuwar canji, dama can daga ji an san hakan da kamar wahala Dala ta karye.
Lambar Godwin Emefiele ta fito a wani bincike da ake yi, nan da ‘yan kwanaki kadan mutanen Najeriya su ji labarin badakalar da za ta shiga cikin mafi girma a tarihi.
Alhaji Aliko Dangote, babban attajirin da ya fi kowa kuɗi a Afrika ya samu wata gagarumar riba da ta ba shi damar shiga cikin jerin manyan attajirai 100 na duniya.
A maimakon haka, sanarwa ta fito daga fadar Aso Rock a kan rage adadin masu biyan haraji. Babu niyyar karawa al’umma, Bola Tinubu ya ce za su rage kawo sauki.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari