Labaran tattalin arzikin Najeriya
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana cewa matakin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauka na kara kasafin kudin 2025 zai inganta tattalin arziki.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya godewa Allah kan ni'imar da ya yi masa inda ya ce da yawa daga cikin abokan karatunsa sun riga mu gidan gaskiya.
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana yadda ya kawo sauyi a ɓangarorin tsaro da kuma ta'addanci yayin da yake mulkin Najeriya tun daga 2015.
Majalisar dattawan Najeriya ta sha alwashin ba da umarnin damƙe gwamnan CBN, shugaban NNPCL da wasu manyan kusoshin gwamnati idan suka ƙi amsa gayyata.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Umaru Fintiri ya bayyana cewa tsare-tsaren tattalin arzikin gwamnatin tarayya karkashin Tinubu, su na kuntata wa talakawan Najeriya.
Bayan ce-ce-ku-ce kan kudirin haraji da shawarar gwamnonin Arewa, Majalisar Dokoki za ta dawo zamanta a yau Talata domin hanzarta amincewa da shi.
Gwamnati za ta kara kudin wutar lantarki a Najeriya, in ji Verheijen, don jawo masu zuba jari da kuma tabbatar da ingantaccen tsarin samar da wuta.
Babban Bankin Najeriya (CB) ya yi alkawarin ci gaba da aiwatar da manufofin kare tattali a 2025 yayin da ya kare hauhawar farashin kaya a cikin ƙasar nan a 2024.
Hukumar FIRS ta ce ta tatso kudin shigar Naira Tiriliyan 21.6 ta haraji a 2023. Hakazalika, hukumar ta shaida cewa tana son tara Naira tiriliyan 25 a 2025.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari