Labaran tattalin arzikin Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya ce Najeriya ba ta tsoron sauye-sauyen ciniki da harajin da Donald Trump da ya kakabawa kasashe saboda tattalin arzikin kasar ya kara karfi.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa daga tushe ya fara neman kudi har ya kai ga nasarar da ya samu ta zama wanda ya fi kowa kudi a nahiyar Afrika, bai ci gado ba.
Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya daukar matasa sama da 400,000 a karkashin shirin YouthCred, wanda aka kirkiro domin ba da rance ga matasan Najeriya.
Kamfanin fasahar zamani na Techopi ya ba matasa 20 horo na musamman game da inganta fasaha da habaka basirar da Allah ya ba su a jami'ar jihar Gombe.
Hausawan da aka yi wa rusau a kasuwar Alaba Rago a jihar Legas sun bayyana cewa sun shafe shekaru kusan 50 da kafa kasuwar. Sun bukaci a musu adalci.
Yayin da Gwamna Dikko Radda ya gana da sarakunan gargajiya daga masarautun Katsina da Daura a fadar gwamnati, ya ce zai kashe N680m a gyaran makabartu a Katsina.
Legit Hausa ta tattaro bayanai game da tasirin matatar man Dangote ga tattalin arzikin Najeriya da kuma irin kalubalen da tasirin ke fuskanta a Kudu da Arewa.
Alhaji Aliko Dangote ya shirya samar da katafaren kamfanin takin zamani a kasar Habasha. Kamfanin zai samar da sana'o'i kasar tare da inganta harkokin noma.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Arewa Consultatibe Forum ta nemi gwamnatin tarayya da ta jihar Legas da su bayar da diyya ga mutanen kasuwar Alaba Rago.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari