Labaran tattalin arzikin Najeriya
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya ce bai kamata gwamnatin Bola Tinubu ta rika ciwo bashi ba bayan cire tallafin man fetur da ya yi a Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana aniyar fadada shirin raba tallafin kudi kai tsaye ga 'yan kasa zuwa kananan hukumomi 774. Ministan kudi, Wale Edun ne ya fadi haka
Jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta zargi gwamnatin tarayya da yin amfani da farashin abinci don neman farin jini kafin zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Alhaji Aliko Dangote ya tura ma'akatan da ya kora zuwa jihohin Zamfara, Borno Benue bayan dawo da su bakin aiki. An kori ma'aikatan ne bayan rikici da PENGASSAN.
Alhaji Aliko Dangote zai fadada matatarsa zuwa karfin tace mai ganga miliyan 1.4 a rana. Ya bayyana cewa zai dauki ma'aikata 'yan Najeriya wajen aikin.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci taron Oxford Global Think Tank da za a yi a Abuja. Zai yi hadaka da wanda ya kafa bankin tanbic IBTC, Atedo Peterside.
Farashin shinkafa ya fadi sosai a kasuwannin Lagos saboda karin shigo da ita ta iyakoki, lamarin da ya rage wa masu saye ciniki wanda ya jawo faduwarta.
Alhaji Aliko Dangote ya zama dan Afrika na farko da ya mallaki Dala biliyan 30 a tarihi. Kudin ya haura Naira tiriliyan 40 a duniya. Dangote kara matsayi a duniya.
Fadar shugaban kasa ta fitar da farashin kayan abinci a Najeriya. Ta ce farashin shinkafa, masara, wake, manja da sauran kayan masarufi sun sauka a kasuwannin kasa.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari