Labaran tattalin arzikin Najeriya
Harajin da shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wa Najeriya ya jawo asarar kusan Naira tiriliyan 1. Kayan da ake sayo wa daga Amurka zuwa Najeriya ya karu.
'Yan kasuwa sun sauke farashin man fetur a Najeriya. 'Yan kasuwa sun fara rage samun kwastomomi da yawa bayan MRS da wasu gidajen mai sun rage farashi.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya fadi yadda ya sha wahala a rayuwa bayan rasuwar mahaifinsa. Ya ce ya yi tallan lemon kwalba a wasu titunan jihar Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
Shugaban kwamitin gyaran dokar haraji ta gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce kamfanoni 149 ba za su fara biyan haraji ba idan an shiga 2026.
Kungiyar dillalan man fetur IPMAN ta ce farashin mai zai sauka a Najeriya bayan kulla yarjejeniya da matatar Aliko Dangote. Ta ce za ta rika sayen mai wajen Dangote.
Bankin Duniya na shirin amincewa da rancen $500m ga Najeriya domin bunkasa damar samun kudi ga kananan kamfanoni, tare da jawo jarin masu zaman kansu.
Dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki, ya yi zargin cewa an sauya wasu sassa na dokokin haraji bayan Majalisa ta amince da su.
Shugaban karamar hukumar Coker-Aguda, Azeez Ogidan, ya gabatar da kasafin kudin 2026 na sama da N11bn domin bunkasa lafiya, ilimi, tituna da jin dadin al’umma.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari