Hukumar NDLEA
Rahotanni da suke iskarmu sun tabbatar da cewa an tsinci gawar Morrison Ogbonna a wani otal da ke Calabar ranar Alhamis 18 ga watan Satumbar 2025.
Saudiyya ta saki mahajjatan Najeriya uku da aka tsare bisa zargin safarar kwayoyi bayan NDLEA ta gano masu laifin a Kano. Sa bakin Tinubu ya tabbatar da sakin su.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA), ta sanar da cewa hukumomi a Saudiyya sun sako maniyyatan Najeriya da aka tsare a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar NDLEA reshen jihar Kano ta yi gam da katar da buhunan wiwi a wajen ceton wasu da hadarin mota ya rutsa da su a hanya.
A labarin nan, za a ji yadda jami;an NDLEA su ka samu nasarar kama wani matashi da miyagun kwayoyi a motar da ta daukao kaya daga Legas zuwa Maiduguri a hanyar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar NDLEA sun kai samame jihohin Taraba da Anambra inda su ka kama wasu mugayen masu safarar miyagun kwayoyi.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar da ke yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen Kano ta kama tramadol akalla 7,000 a hanyar shigowa jihar.
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) reshen jihar Kano, sun samu nasarae cafke wani matasa da ake zargin mai safarar kwayoyi ne.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayyana cewa an fara shirin aurar da tubabbun 'yan daba da su ka zubar da makamai tsakani da Allah.
Hukumar NDLEA
Samu kari