Hukumar NDLEA
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), ta samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargi da aikata laifuffukan da suka shafi ta'ammali da kwayoyi a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon hadimin Gwamnan Kano, Abubakar Umar Sharada ya kwantar da hankalin magoya bayansa bayan Abba Kabir Yusuf ya kore shi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya dauki mataki a kan wasu daga cikin hadimansa da ake zargi suna da hannu a belin Danwawu.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tsaron fararen hula ta samu wasu bayanan sirri, ta yi amfani da su wajen cafkewani dillalin kwaya a jihar Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargadi jami’an gwamnati su guji duk wani abu da zai bata sunan gwamnatinsa bayan murabus din Ibrahim Namadi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da ajiye aiki da Kwamishinans, Ibrahim Namadi ya yi kan zargin alaƙa da dilan Ƙwaya.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin da gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kafa a kan kwamkshinansa, Ibrahim Namadi ya kammala aiki kuma ya mika rahotonsa.
A labarin nan, za a ji cewa a cikin shekaru biyu da gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta yi a Kano, ta samu abubuwa da dama da ya jawo cece-kuce kan salon mulkin Abba
Wasu rahotanni sun sake fitowa daga hukumar tsaro ta DSS game da Kwamishinan sufuri na Kano, Ibrahim Namadi bayan belin dilan kwaya da ake zargi a jihar.
Hukumar NDLEA
Samu kari