Gasar kwallo
Tsohon mai tsaron gidan Najeriya, Peter Rufai ya rasu a jihar Legas bayan fama da jinya. Peter Rufa ya buga kwallo a Najeriya da wasi kasashe da dama.
Mutuwar dan wasan Liverpool, Diago Jota ta kara tunowa da wasu 'yan wasan kwallon kafa da suka rasu sakamakon hadarin mota a kasashen duniya da Afrika.
Dembele da Lamine Yamal su ke kan gaba a jerin ƴan wasan da ka iya lashe kyautar gwarzon ɗan wasa ta Ballon d'Or ta bana bayan taka rawar gani a kakar 2024/2025.
Wani sufeton ƴan sanda ya rasa rayuwarsa a gidan kallon kwallo ana tsak da wasan Arsenal da Real Madrid a Kalaba, babban birnin jihar Kuros Riba.
CAP ta fitar da cikakken jadawalin gasar cin Kofin Nahiyar Afrika ta 2025, gasar kwallon kafa ta maza da za a yi a Morocco daga Disamba 2025 zuwa Janairu 2026.
Juventus na shirin biyan Euro 75m (N115.56bn) don sayen Victor Osimhen. Cinikin zai dogara ne kan siyar da Vlahovic da kuma samun gurbi a Champions League na badi.
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta nada sabon mai horar da kungiyar Super Eagles. NFF ta amince da nadin Eric Sekou Chelle a matsayin sabon kocin kungiyar.
An gudanar da bikin ba da kyautar gwarzon dan wasan Afirka a birnin Marrakesh da ke kasar Morocco inda Ademola Lookman na Najeriya ya yi nasarar lashewa.
Dan wasan Najeriya, Ademola Lookman da ya zamo zakaran dan kwallo a Afrika ya bayyana gwagwarmayar da ya yi a baya. Ya ce an sha masa dariya saboda gazawa
Gasar kwallo
Samu kari