Hukumar Jin dadin yan sanda
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu da ake zargin masu kwacen mota ne sun bindige lakcara, Dr. Fabian Osita da ke koyarwa a Jami'ar Nnamdi Azikiwe a Anambra.
Mazauna Kano sun fara shiga halin firgici. Wannan ya biyo bayan barazanar dawowar daba. Rundunar 'yan sanda ta fadi shirinta na dakile mummunan lamarin.
Yan sanda sun kama mutane hudu masu ba 'yan bindiga kayan sojoji da 'yan sanda domin aikata ta'addanci a Arewa. Mutanen da ake zargi sun amince da laifinsu.
Kwamishinan yan sandan jihar Kano ya zaga unguwannin Kano ya zaga unguwannin jihar Kano domin maganin ƴan daba. Kwamishinan ya umarci a kama ƴan daba.
Yan sanda sun kai farmaki a jihohi inda aka ceto mutane sama da 30. An ceto mutane 20 a Katsina tare da kama shugaban masu garkuwa Idris Alhaji Jaoji.
Kano ta samu sabon AIG na ‘yan sanda a makon nan. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwar SP Abdullahi Haruna Kiyawa, mai magana da yawun rundunar ‘yan sanda.
Yan sandan kasar nan sun yi tir da rahoton Amnestyu Int'l. Kungiyar ta zargi 'yan sanda da kisan masu zanga zanga. Rundunar ta fadi yadda jam'anta su ka yi aiki.
Rundunar 'yan sandan Imo ta yi magana kan tsohon kwamishinan harkokin waje na jihar da ta kama. Ana zarginsa da wallafa bayanan da za su tayar da hankali.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cafke wani dan sandan bogi a karamar hukumar Ungogo. An ce wanda ake zargin na karbar kudade daga hannun jama'a.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari