Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sanda ta kama wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane su 20. 'Yan sanda sun kai farmaki ne maboyar 'yan ta'addar a kusa da wata gona.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun hallaka jami'an 'yan sanda. 'Yan sandan sun rasu ne yayin wani artabu da suka yi.
Mutanen Kano sun wayi garin Laraba da ganin jami'an tsaro masu tarin yawa da suka hada da sojoji a motoci da kayan yaki da yan sanda a gidan Sarki Aminu Ado Bayero.
An samu barkewar sabuwar zanga-zanga a cikin birnin Kano. Jami'an tsaro sun dauki matakin fatattakar masu zanga-zangar. Sun cafke wasu daga cikinsu.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki kan ɗaliban da suka fito karatu a jami'ar tarayya da ke Makurɗi a jihar Benuwai, sun yi awon gaba da mutum huɗu
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da cewa 'yan bindiga sun kai hari kusa da barikin soji na Sani Abacha a birnin tarayya Abuja. Sun sace mutane sun motocinsu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Neja inda suka tafka ta'asa. 'Yan bindigan sun sace mutane takwas da dabbobi masu tarin yawa a yayin harin.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da bayin Allah zuwa cikin daji.
Rundunar 'yan sanda ta kama wani Gbolahan Adebayo bisa zargin kashe budurwarsa da duka a Legas. An dauki gawarta zuwa asibiti domin gudanar da bincike.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari