Hukumar yan sandan NAjeriya
A labarin nan, za ji cewa gwamnatin jihar Kebbi ta karyata tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami SAN da ya ce APC ta dauki nauyin kai wa jama'arsa hari.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wani basarake a jihar Kogi. 'Yan bindiga sun sace basaraken ne lokacin da yake kan hanyar dawowa daga taro.
’Yan sanda a Zone 16 sun kama wata dalibar jami'ar FUO mai suna Kadi bayan wani bidiyo ya yadu a intanet, inda aka nuna ta tana yi wa wata daliba tsirara.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar gamayyar 'yan adawa ta ADC ta zargi rundunar 'yan sandan Najeriya da hana 'yan adawa damar gudanar da al'amuransu a Kaduna.
Rundunar ƴan sanda ta Najeriya ta tabbatar da rasuwar tsohon Sufeto Janar na hukumar, Solomon Arase a yau Lahadi 31 ga watan Agustan 2025 da muke ciki.
An kama shugaban ’yan bindiga Yusuf Muhamed a Orokam, Benue, bayan ya addabi al’umma; yanzu yana hannun ’yan sanda tare da wasu mutum 21 ana bincike.
Rundunar ’yan sandan Kaduna ta dakatar da duk wasu tarukan siyasa da ba a amince da su ba, bayan wani taron da aka alakanta da El-Rufai ya rikide ya zama tarzoma.
A labarin, za a ji yadda wasu ƴan daba su ka tarwatsa taron da wani tsagi na APC da jam'iyyun adawa na ADC, SDP da NNPP su ka shirya a jihar Kaduna.
Wani Faston mai shekaru 42, Samson Ajayi, ya shiga hannun jami'an tsaro bayan ya amsa laifin aukawa ‘yarsa na tsawon shekaru hudu Inda ya ce gado ne.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari