Hukumar yan sandan NAjeriya
Al'ummar jihar Kano sun shiga firgici bayan tabbatar da batan wani maciji wanda Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya bukaci 'yan sanda su binciki lamarin.
Jami'an 'yan sanda a birnin Abuja sun harbi wasu daga cikin masu zanga-zangar nuna adawa da rushe gidajensu. An garzaya da wadanda suka jikkata zuwa asibiti.
Omoyele Sowore, Dan Bello da wasu tsofaffin 'yan sanda sun fara gudanar da zanga zanga a Abuja da sauran jihohi 36 domin samar da walwalar yan sanda da kudin fansho.
Matashi Kelvin Ubakpororo ya amsa laifin kashe budurwarsa a Sapele saboda rikicin da suka yi. Ya bayyana cewa ba ya cikin hayyacinsa lokacin da ya aikata kisan.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun hallaka jami'an tsaro na rundunar Askarawan Zamfara. Sun kuma yi awon gaba da makamai daga hannun jami'an tsaro.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da cewa ta cafke wani kasurgumin hatsabibiɓ dan bindiga da jami'an tsaro suka kwashe shekara 11 suna nema.
An shiga alhini a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Tofa a jihar Kano lokacin da wasu matasa suka faɗa magudanar ruwa da aka toshe, an rasa rayuka huɗu a ibtila'in.
'Yan gida daya, Juliet da Ngozi Chukwu sun shiga hannun ‘yan sanda bayan sun sace ɗan uwansu, suka karɓi N30m, kuma an zargesu da hannu a wasu garkuwa da mutane.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fusata bayan wasu dalibai sun haɗu wuri guda tare da kashe wasu daga cikin abokan karatunsu a Kano.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari