Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki kan matafiya a jihar Zamfara. Miyagun sun hallaka wasu fasinjoji tare da yin awon gaba da wasu zuwa cikin daji.
Mun samu labarin cewa wani ɗalibi mai shekara 16 da ke matakin JSS3 ya halaka malaminsa a Oju da ke Jihar Benue, bayan faɗa kan hular makaranta da aka kwace.
Ƴan sandan Nasarawa sun dakile harin kwanton bauna da ƴan bindiga suka kai masu. Sai dai an ce yan ta'addar sun kashe farar hula ɗaya tare da raunata ɗan sanda ɗaya.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ƙaddamar da 'Operation Kukan Kura', ta kama mutane 98 da ake zargi, tare da kwato kayan sata da miyagun ƙwayoyi, inji CP Bakori.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawan Najeriya ba bayyana rashin jin dadi a kan yadda aka gaza bayar da bayanan Naira Tiriliyan 210 a asusun NNPCL.
Rundunar 'yan sandan Abuja ta yi gargadi kan wani sakon da ke yawo yana cewa 'yan acaba za su kai wa jami'an tsaro hari a Abuja. 'Yan sanda sun ce za a dauki mataki.
Yan sanda a Jihar Filato da ke Arewacin Najeriya sun fara gurfanar da mutum 22 da ake zargi da hannu a kisan matafiya 13 'yan biki a Mangun da ke jihar.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta fara fafutukar neman hanyar kawo ƙarshen zubar da jinin bayin Allah ba dare ba rana a fadin jihar Filato.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro a yayin artabun da suka yi.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari