Jihar Niger
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bukaci a mayar da dazuzzuka zuwa manyan gonakin noma domin magance matsalar rashin tsaro da 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji yadda Gwamnan jihar Neja Umaru Bago ya ja hankalin jama'a bayan an gan shi yana jagorantar rera wakoki da addu'ar zaman lafiya a coci.
Janar Mamman Jiya Vatsa ya yi aiki tare Janar Ibrahim Babangida kafin a yanke masa huuncin kisa. Shugaban kasa Bola Tinubu ya masa afuwa a shekarar 2025.
A wani sojan Najeriya ya kashe kan shi tare da harbe matar shi har lahira. Rundunar sojin Najeriya za ta cigaba da bincike kuma za ta dauki mataki kan lamarin.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun hallaka wani shugaban 'yan sa-kai tare da yin garkuwa da wasu mutane.
An tabbatar da mutuwar mutane biyu bayan rikici mai zafi ya barke kan sarautar gargajiya wanda ya tayar da hankulan mutane a jihar Niger da ke Arewacin Najeriya.
Tsoro da firgici sun karade Rafi da Wushishi a Neja bayan 'yan ta’adda sun bayyana da makamai, suna harbe-harbe yayin da jama’a ke tserewa daga gidajensu.
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Neja, NSEMA ta yi gargadin cewa ruwa zai iya kwararowa daga madatsun Kainji, Jebba, Shiroro da Zungeru da ke Neja.
Rashin tsaro da ya hada da hare haren 'yan bindiga ya tilasta rufe makarantu 188 a Arewacin Najeriya. An rufe makarantu a Katsina, Zamfara Neja da Zamfara.
Jihar Niger
Samu kari