Jihar Nasarawa
Majalisar dokokin jihar Nasarawa ta sake zaɓen Honorabul Ibrahim Balarabe a matsayin shugaban majalisa ta Bakwai bayan shafe tsawon lokaci ana kai ruwa rana.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce mai yuwuwa N8,000 ba wani abu bane ga wasu mutane, amma talakawa marasa galisu kuɗi ne masu yawa a rayuwarsu.
Tun bayan murabus na Sanata Abdullahi Adamu, jam'iyyar APC ke faman neman wanda zai maye gurbinsa, Tsohon gwamna Ganduje da Almakura na cikin masu neman kujerar
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya koka kan kwaranyowar 'yan ta'adda da wasu masu aikata miyagun laifuka zuwa jiharsa daga jihohin da ke makwabtaka da.
Wata mata mai ɗauke da juna biyu, ta rasa ranta a wani asibitin gwamnati da ke Lafia babban birnin jihar Nasarawa. Matar ta rasu ne sakamakon rashin samun.
Shugaban karamar hukumar Karu da ke jihar Nasarawa ya yi barazanar soke adaidaita sahu a yankinsa saboda aikata muggan laifuka da suke yi a karamar hukumarsa.
Sabon binciken da Statista ya fitar yau ranar Lahadi ya nuna jerin jihohin Najeriya guda goma da aka fi samun karancin kisasakamakon matsalar tsaro a 2022.
Sojojin yankin Doma, jihar Nasarawa, sun kama wasu da ake zargin masu satar karafunan titin jirgin kasa ne a Angwan Yara, karamar hukumar Keana, jihar Nasarawa.
Wasu gungun matasa sun fara zanga-zangar nuna takaicinsu bisa danbarwan shugabanci da ta raba majalisar dokokin jihar Nasarawa gida 2, sun roki Tinubu da IGP.
Jihar Nasarawa
Samu kari