Mata Da Miji
‘Yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun kashe sabon ango a Nasarawa, tare da sace amaryarsa. A Edo kuma, 'sun kashe magidanci tare da sace matarsa da ‘yar uwarta.
Gwamnatin jihar Kaduna ta kama wani mahaifi da kishiya kan daure dansu mai shekaru 7 bisa zargin daukar biskit a shagon mahaifin. An yanke kafafun yaron.
Umar Sule, wani dattijo dan sheka 50 da ke Bauchi ya amsa laifin dirka wa 'yarsa ciki. Rundunar 'yan sanda na shirin mika shi gaban kotu bayan kama shi.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta kama wani mahaifi da zargin kashe 'yarsa mai suna Shakirat Ojo ya birne ta. An tono gawar bayan kwanaki takwas domin bincike.
An samu hayaniya a kotu bayan wata matar aure mai shekara 37 a jihar Kaduna ta nemi kotu ta raba aurensu saboda yawan jarabar jima'i da mijinta ke yi a kullum.
Shari'ar Sanata Natasha Akpoti da Godswill Akpabio ta dauki sabon salo bayan alkali ya cire hannu daga shari'ar. Akpabio ne ya shigar da korafi a gaban kotun.
Sanata Natasha Akpoti ta zargi Godswill Akpabio da taba jikinta da mata kalaman soyayya masu motsa sha'awa. Natasha ta ce ya taba magana a kan zoben auren ta.
Majalisar dokokin jihar Osun ta fara yunkurin kawo gyaran da zai dokantar da auren musulmi da ƴan addinin gargajiya, kudurin dokar ya kai karatu na 2.
EFCC ta gurfanar da wasu mutum hudu a Kaduna bisa damfara da satar N197,750,000. Kotun ta bada umarnin tsare su, tare da dage sauraron belinsu zuwa Maris 17.
Mata Da Miji
Samu kari